Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

masar

  • Sama da Mutane 200 ne aka kame a Masar

    Sama da Mutane 200 ne aka kame a Masar

    Apr 26, 2016 10:07

    Jami'an tsaron Masar sun tarwaza masu zanga-zangar adawa da baiwa kasar Saudiya tsibiran Tiran da sanafir tare da kame 237 daga cikin su

  • An Kashe Mai Zanga-zangar nuna kin jinin Al-Sisi

    An Kashe Mai Zanga-zangar nuna kin jinin Al-Sisi

    Apr 26, 2016 07:28

    An Kashe Mai Zanga-zangar nun kin jinin shugaban kasar Masar Guda

  • Jami'an Tsaron Masar Sun Yi Amfani Da Karfi Wajen Tarwatsa Masu Zanga-Zangar Lumana

    Jami'an Tsaron Masar Sun Yi Amfani Da Karfi Wajen Tarwatsa Masu Zanga-Zangar Lumana

    Apr 25, 2016 12:39

    Yan sandan gwamnatin Masar sun yi amfani da karfi wajen tarwatsa dubban jama'ar da suka fito zanga-zangar lumana domin jaddada matsayinsu kan matakin da gwamnatin Abdul-Fatah Al-Sisi ta dauka na kyautar da tsibirun kasar biyu ga mahukuntan Saudiyya.

  • Gwamnatin Masar Ta Ce Zata Yi Ba Sani Ba Sabo Da Don Wanda Ya Tada Hankalin Jam'a

    Gwamnatin Masar Ta Ce Zata Yi Ba Sani Ba Sabo Da Don Wanda Ya Tada Hankalin Jam'a

    Apr 24, 2016 12:10

    Ministan harkokin cikin gida na kasar Masar ya bayyana cewa jami'an tsaron kasar

  • An Dage Shari'ar Zargin Leken Asiri Da Ake  Wa Morsi Zuwa Watan Mayu

    An Dage Shari'ar Zargin Leken Asiri Da Ake Wa Morsi Zuwa Watan Mayu

    Apr 24, 2016 06:17

    Kotun shari'ar manyan laifuffuka ta birnin Alkahira, babban birnin kasar Masar ta dage shari'ar da ake yi wa hambararren shugaban kasar Muhammad Morsi da wasu mukarrabansa su 10 'yan kungiyar Muslim Brotherhood ta kasar bisa zargin leken asirin da ake musu har zuwa ranar 7 ga watan Mayu mai kamawa.

  • Jami'an Tsaron Masar Suna Ci Gaba Da Kame Masu Adawa Da Siyasar Gwamnatin Kasar

    Jami'an Tsaron Masar Suna Ci Gaba Da Kame Masu Adawa Da Siyasar Gwamnatin Kasar

    Apr 23, 2016 06:18

    Rahotanni daga kasar Masar sun bayyana cewar jami'an tsaron kasar sun matsa kaimi wajen kame 'yan adawa a kasar a daidai lokacin da suke shirin gudanar da wata gagarumar zanga-zangar adawa da siyasar gwamnatin kasar.

  • An Shigar Da Karar Shugaba Masar Saboda Mika Tsibiran Kasar Biyu Ga Saudiyya

    An Shigar Da Karar Shugaba Masar Saboda Mika Tsibiran Kasar Biyu Ga Saudiyya

    Apr 20, 2016 06:46

    Shugaban jam'iyyar Egyptian Popular Current kana kuma tsohon dan takaran shugabancin kasar Masar Hamdeen Sabahi ya sanar da fara daukar mataki na shari'a kan shugaban kasar Abdel Fattah al-Sisi saboda matsayar da ya dauka na mika ikon wasu tsibirai guda biyu masu muhimmanci na kasar Masar din ga kasar Saudiyya.

  • Jam'iyyun Kasar Masar Na Ci Gaba Da Nuna Adawarsu Ga Mika Tsibirran Kasar Biyu Ga Saudiyya

    Jam'iyyun Kasar Masar Na Ci Gaba Da Nuna Adawarsu Ga Mika Tsibirran Kasar Biyu Ga Saudiyya

    Apr 18, 2016 00:10

    A ci gaba da nuna rashin amincewarsu da matakin da shugaban kasar Masar Abdulfattah Al-Sisi ya dauka na mika wasu tsibirran kasar guda biyu ga kasar Saudiyya, jami'iyyu da kungiyoyin fararen hula daban-daban na kasar sun fara tattaro sanya hannu al'ummar kasar na nuna rashin amincewarsu ga wannan matakin.

  • Masar : An La'anci Al-Sisi Kan Mallakawa Saudiyya Tsibirai

    Masar : An La'anci Al-Sisi Kan Mallakawa Saudiyya Tsibirai

    Apr 16, 2016 06:33

    Dubban Misirawane suka gidanar wata zanga-zanga jiya Juma'a domin yin allawadai da matakin gwamnatin kasar na mallakawa Saudiyya wasu tsibiran kasar biyu.

  • An kame wasu Manyan Sojoji kan zarkin su da yunkurin juyin milki a Masar

    An kame wasu Manyan Sojoji kan zarkin su da yunkurin juyin milki a Masar

    Apr 15, 2016 23:04

    Rahotanni dake fitowa daga kasar Masar sun ce an cabke wasu manyan hafsoshin sojin kasar kan zarkinsu da yunkurin yiwa Shugaba Alsese juyin milki

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS