-
Shugaban Kasar Masar Ba Zai Halacci Zaman Kungiyar OIC A Kasar Turkiyya Ba
Apr 13, 2016 05:15Mahukuntan Masar sun sanar da cewa; Shugaban kasar Abdul-Fatah Al-Sisi ba zai halacci zaman taron shugabannin kasashen musulmi mambobi a kungiyar hadin kan kasashen musulmi ta OIC da za a gudanar a kasar Turkiyya ba.
-
Jakadan kasar Italiya dake birnin Alkahira ya fice daga kasar
Apr 10, 2016 10:20Jakadan kasar Italiya dake birnin Alkahira ya fice daga kasar domin nuna Adawarsa ga Gwamnatin kasar na rashin ci gaba a binciken da ake yi na wani talibi dan kasar Italiya da ya rasa ransa sakamakon azabtar da shi.
-
Misirawa Sun Yi Allah Wadai Da Matakin Shugaba Al-Sisi Na Mika Wasu Tsibiran Kasar Ga Saudiyya
Apr 10, 2016 00:15Kungiyar matasan yunkurin 6 ga watan Aprilu na kasar Masar sun yi Allah wadai da kuma kakkausar suka ga matakin da shugaban kasar Abdulfattah al-Sisi ya dauka na mika wasu tsibirai biyu na kasar ga kasar Saudiyya.
-
An hallaka wani komandan 'yan ta'adda a kasar Masar
Apr 02, 2016 23:02Majiyar tsaron kasar Masar ta sanar da hallaka wani komandan 'yan ta'adda na kungiyar Ajnadu Masar
-
Masar Ta Bukaci A Mika Mata Mutumin Daya Karkata Akalan Jirgin Sama
Mar 30, 2016 10:51Gwamnatin Masar ta bukaci mahukuntan kasar Cyprus dasu mika mata mutumin nan daya karkata akalan jirgin nan na EgyptAir zuwa filin jirgin Larnaca a kudancin kasar jiya Talata.
-
An Fitar Da Littafi Kan Mahangar Muslunci Dangane Da Zaman Lafiya
Mar 30, 2016 06:37An fitar da wani littafi a kasar Masar da ke magana kan mahangar muslunci dangane da zaman lafiya tare da wadada ba musulmi ba, musamman ma mabiya addinin kirista.
-
Sojojin Gwamnatin Masar Sun Halaka 'Yan Ta'adda Da Dama A Yankin Tsibirin Sina
Mar 28, 2016 05:22A wani samame da sojojin gwamnatin Masar suka kai yankin garin Sheikh Zuwaid da ke Tsibirin Sina ta Arewa sun halaka 'yan ta'adda akalla 40 a yau Litinin.
-
Gwamnatin Masar Ta Haramta Wa Masu Kafirta Musulmi Wa'azi A Wasu Masallatan Kasar
Mar 27, 2016 12:00Ma'aikatar Wakafi ta kasar Masar ta sanar da haramta wa wasu masu wa'azi 'yan Salafiyya masu akidar kafirta musulmi yin wa'azi a wasu daga cikin masallatan kasar saboda tashin hankali da rikicin da suke haifarwa tsakanin 'yan kasar.
-
Sojojin Masar Suna Ci Gaba Da Kai Farmaki Kan Maboyar 'Yan Ta'adda A Yankin Sina Na Kasar
Mar 27, 2016 05:11Rundunar sojin Masar sun yi dauki ba dadi tsakaninsu da wasu gungun 'yan ta'adda a yankin kudancin garin Sheikh Zuwaid da ke lardin Sina ta Arewa na kasar.
-
Masar : Sojoji Sun Hallaka 'Yan Ta'ada 60 A Yankin Sina
Mar 26, 2016 10:44Rundinar Sojin kasar Masar ta sanar da kashe 'yan ta'ada 60 a wani samame da suka kai yankin Sina inda reshen 'yan ta'adan (IS) suka yi kaka-gida.