Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

nigeria

  • Boko Haram ta dauki alhakin harin da aka kai a arewa maso gabashin Najeriya

    Boko Haram ta dauki alhakin harin da aka kai a arewa maso gabashin Najeriya

    Sep 11, 2016 12:36

    Kungiyar ta'addancin nan ta Boko Haram ta dauki alhakin harin da aka kai a arewa maso gabashin Najeriya

  • Sabon Sufeto Janar Na 'Yan Sandan Nijeriya Ya Ja Kunnen Masu Kokarin Tada Hankalin Al'ummar Kasar

    Sabon Sufeto Janar Na 'Yan Sandan Nijeriya Ya Ja Kunnen Masu Kokarin Tada Hankalin Al'ummar Kasar

    Sep 11, 2016 01:26

    Sabon sufeto Janar na 'yan sandan Nijeriya Ibrahim Kpotum Idris ya bayyana cewar 'yan sandan kasar ba za su hana masu son gudanar da zanga-zanga ko gangami na zaman lafiya a duk fadin kasar musamman a birnin Abuja ba, to sai dai ba za su taba amincewa da duk wani abin da zai kawo cikas ga tsaro da zaman lafiyar al'umma ba.

  • Rikici Ya Barke A Cikin Kungiyar Boko Haram

    Rikici Ya Barke A Cikin Kungiyar Boko Haram

    Sep 07, 2016 12:24

    Rahotanni daga Najeriya na cewa rikici ya barke tsakanin 'ya 'yan kungiyar boko haram akan shugabancin kungiyar.

  • Gwamnatin Nigeria Zata Gabatar Da Wani Shirin Wayar Da Kai Mai Taken

    Gwamnatin Nigeria Zata Gabatar Da Wani Shirin Wayar Da Kai Mai Taken "Chanji Zai Fara Da Ni"

    Sep 06, 2016 11:51

    Shugaban tarayyar Nigeria zai gabatar da wani shirin wayar da kai mai suna"Chanji Zai Fara Da Ni" a ranar Alhamis masi zuwa a Abuja.

  • Mabiya Mazhabar Shi'a A Najeriya na ci gaba da Zanga-zangar Lumana don neman a sako Jagoran su

    Mabiya Mazhabar Shi'a A Najeriya na ci gaba da Zanga-zangar Lumana don neman a sako Jagoran su

    Sep 06, 2016 06:50

    Almajiran Shekh Ibrahim El-Zakzaky na ci gaba da muzaharar lumana na neman a sako shi

  • Jami'an Tsaron Nijeriya Sun Kama Wani Babban Mai Hada Bama-Bamai Wa Boko Haram

    Jami'an Tsaron Nijeriya Sun Kama Wani Babban Mai Hada Bama-Bamai Wa Boko Haram

    Sep 05, 2016 11:41

    Hukumar 'yan sandan ciki ta Nijeriya (DSS) ta sanar da kama wani kwararren mai hada wa kungiyar Boko Haram bama-bamai a kokarin da ya ke yi na shiga da zama sojan Nijeriya din.

  • Najeriya : 'An Sace ma'aikatan Mai 15 A Fatakwal

    Najeriya : 'An Sace ma'aikatan Mai 15 A Fatakwal

    Sep 03, 2016 12:41

    'Yan Sanda A Najeriya sun ce an sace wasu ma'aikatan mai su guda 15 a yankin Fatakwal dake kudancin kasar.

  • Majalisar Kasa A Nigeria Zata Zauna A Ranar Alhamis Mai Zuwa Kan, Nada Shugaban Hukumar Zabe

    Majalisar Kasa A Nigeria Zata Zauna A Ranar Alhamis Mai Zuwa Kan, Nada Shugaban Hukumar Zabe

    Sep 02, 2016 04:28

    Majalisar kasa ta Nigeria zata gudanar da zama a ranar Alhamis mai zuwa don nada shugaban hukumar zabe, shugaban rundunar yan sanda da wasu mukai gwamnati, wanda shugaba muhammadu Buhari zai jagoranta a fadar shugaban kasa,

  • Buhari Ya Ba Da Umurnin Kama Jami'an Da Ake Zargi Da Sace Abincin 'Yan Gudun Hijira

    Buhari Ya Ba Da Umurnin Kama Jami'an Da Ake Zargi Da Sace Abincin 'Yan Gudun Hijira

    Sep 01, 2016 12:49

    Shugaban Nijeriya Muhammadu Buhari ya ba wa 'yan sandan kasar umurnin kama jami'an gwamnatin da ake zargi da sace kayayyakin abincin da aka shirya kai wa ga 'yan gudun hijiran da rikicin Boko Haram ya tarwatsa a arewa maso gabashin kasar don ya zamanto darasi ga masu tunanin yin haka nan gaba.

  • Jami'an Tsaro A Jihar Zamfara Ta Tarayyar Nigeria Sun Kammala Bincike Kan Mutuwar Mutane 8 A Wani Rikicin Addini A Jahar

    Jami'an Tsaro A Jihar Zamfara Ta Tarayyar Nigeria Sun Kammala Bincike Kan Mutuwar Mutane 8 A Wani Rikicin Addini A Jahar

    Sep 01, 2016 08:10

    Rundunar yansanda a jihar Zamfara na tarayyar Nigeria ta ce ta kammala bincike kan rikicin addini da aka yi a watan makarantar Politechnic a garin Talatan Mafaria a ranar 22 ga watan Augusta da ta gabata, kuma ta gano cewa mutane 8 da aka kashe a rikicin suna da hannu wagen tada shi.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS