-
Kotun koli ta yi watsi da Bukatar Sakin Shekh Zakzaky A Najeriya
Aug 31, 2016 03:31Kotun Koli a Najeriya ta yi watsi da bukatar sakin Shugaban 'yan uwa musulmi mabiya mazhabar Shi'a Shek Ibrahim Elzakzaky daga lauyoyinsa
-
Kotun koli ta yi watsi da Bukatar Sakin Shekh Zakzaky A Najeriya
Aug 31, 2016 03:26Kotun Koli a Najeriya ta yi watsi da bukatar sakin Shugaban 'yan uwa musulmi mabiya mazhabar Shi'a Shek Ibrahim Elzakzaky daga lauyoyinsa
-
Tsagerun "Avengers" Sun Sanar Da Dakatar Da Hare-Hare A Niger Delta
Aug 30, 2016 01:25Kungiyar tsagerar yankin Niger Delta da take kiran kanta da Avengers ta sanar da dakatar da kai hare-haren da take yi wa bututun man fetur a yankin Niger Delta na Nijeriya a daidai lokacin da sojojin kasar suka sanar da fara kaddamar da wasu hare-hare kan tsagerun.
-
Shugaban Nigeria Ya Bawa Kungiyar Boko Haram Zabi Don Kubutar Da Yan Matan Chibok Daga Hannunsu
Aug 28, 2016 12:46Shugaban Tarayyar Nigeria Muhammadu Buhari ya bawa kungiyar Boko Haram zabi na sanya wata kungiya mai zaman kanta ta kasa da kasa don shiga tsakani wajen musayar yan mata yan makaranta Chibok da ke hannunsu.
-
Sojojin Nigeria Sun Bada Labarin Kisan Tsagerun Niger Dalter 5 Da Kuma Kama Wasu 23
Aug 28, 2016 02:00Majiyar Sojojin Nigeria ta bayyana cewa sojojin 133 ne suka kai sumamye kan wata mabuyar tsagerun Niger Dalter a jiya ranar Jumma'a, inda suka kashe mayakan yan ta'addan 5 da kuma kama wasu 23.
-
Bude Cibiyar Sulhu A Tsakanin Addinai A Nigeria
Aug 27, 2016 06:28An kaddamar da wata sabuwar cibiya ta yin sulhu da kawo zaman lafiya a tsakanin musulmi da kiristoci a garin Kaduna na Najeriya.
-
John Kerry Ya Isa Fadar Muhammad Buhari dake Abuja
Aug 23, 2016 14:37Bayan da ya kammala ziyarar aiki da ya kai fadar Mai Martaba Sarkin Musulmi Sa'ad Abubakar III a Sokoto, sakataren harkokin wajen Amurka John Kerry, ya isa Abuja inda ya soma tattaunawa da shugaban Najeriya Muhammad Buhari
-
Mayakan Boko Haram Sun Kai Farmaki Cikin Dare A Wani Kauye Kusa Da Garin Chibok A Jaihar Borno.
Aug 22, 2016 01:54Labaran da ke fitowa daga jihar Borno ta tarayyar Nigeria sun bayyana cewa mayakan boko haram sun kai faramki cikin dare a kan wani kauye mai suna Kubariyyu kusa da garin Chibok a cikin daren Asabar da ta gabata inda suka kashe mutane 13 suka kuma tafi da wadansu.
-
Karancin Abinci Ya Sanya Yan Gudun Hijira Cin Tafasa Daga Dazuzzukan Jihar Yobe.
Aug 22, 2016 01:53Mutane da dama a jihar yobe na tarayyar Nigeria sun koma ga cin Tafasa sanadiyyar karancin abinci.
-
Tarayyar Afrika Ta Yi Na'am Da Dakatar Da Bude Wuta A Yankin Niger Delta
Aug 21, 2016 13:13Kungiyar tarayyar Afirka ta sanar da cewa ta yi na'am da matakin da kungiyar Niger Delta Avengers ta dauka na dakatar da bude wuta, tare da bayyana shirinta na shiga tattaunawa tare da gwamnati.