Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

nigeria

  • Rundunar Sojin Saman Nijeriya Ta Ce Ta Rusa Wani Sansanin Boko Haram A Borno

    Rundunar Sojin Saman Nijeriya Ta Ce Ta Rusa Wani Sansanin Boko Haram A Borno

    Sep 11, 2018 04:48

    Rundunar sojin sama ta Nijeriya ta sanar da samun nasarar tarwatsa wani sansani na 'yan kungiyar Boko Haram a yankunan Bukar Meram da kuma Tumbun Allura da ke kusa da Tekun Chadi a jihar Borno.

  • Mutane 35 Sun Mutu Sakamakon Fashewar Wata Tankar Gas A Nijeriya

    Mutane 35 Sun Mutu Sakamakon Fashewar Wata Tankar Gas A Nijeriya

    Sep 11, 2018 04:47

    Rahotanni daga Nijeriya sun ce alal akalla mutane 35 sun mutu kana wasu daruruwa sun sami raunuka sakamakon fashewar da wata tankar daukar iskar ta yi a jihar Nasarawa da ke kasar.

  • Rundunar Sojin Nigeriya Ta Kaddamar Da Hare-Hare Kan Sansanonin Kungiyar Boko Haram

    Rundunar Sojin Nigeriya Ta Kaddamar Da Hare-Hare Kan Sansanonin Kungiyar Boko Haram

    Sep 09, 2018 11:51

    Rundunar sojin saman Nigeriya ta kaddamar da hare-hare kan sansanonin mayakan kungiyar Boko Haram da suke shiyar arewa maso gabashin kasar.

  • Zaben Shekara Ta 2019: APC Ta Bawa Shekarau Kujerar Sanata Kwankwaso

    Zaben Shekara Ta 2019: APC Ta Bawa Shekarau Kujerar Sanata Kwankwaso

    Sep 08, 2018 06:45

    Tsohon gwamnan Kano Malam Ibrahim Shekarau ya bar jam'iyyar PDP ya koma APC mai mulkin jihar a jiya Jumma'a

  • Sojojin Nijeriya Sun Ce Sun Hallaka 'Yan Boko Haram Da Dama

    Sojojin Nijeriya Sun Ce Sun Hallaka 'Yan Boko Haram Da Dama

    Sep 06, 2018 16:42

    Rundunar sojin Nijeriya ta sanar da cewa dakarunta sun sami nasarar hallaka wani adadi mai yawa na 'yan kungiyar ta'addancin nan ta Boko Haram a jihar Borno da ke arewa maso gabashin kasar.

  • Jami'an Tsaro A Najeriya Suna Zargin Akwai Wakilan Kunkiyar Daesh A Sansanon Yan Gudun Hijira A Kasar

    Jami'an Tsaro A Najeriya Suna Zargin Akwai Wakilan Kunkiyar Daesh A Sansanon Yan Gudun Hijira A Kasar

    Sep 06, 2018 11:51

    Rundunar yansanda a Najeriya ta bayyana cewa akwai wakilan yan kungiyar Daesh a sansanonin yan gudun hijira a yankin arewa maso gabacin kasar.

  • Buhari Ya Bukaci Tallafin China Domin Ci Gaban Tattalin Arzikin Najeriya

    Buhari Ya Bukaci Tallafin China Domin Ci Gaban Tattalin Arzikin Najeriya

    Sep 06, 2018 11:49

    Shugaban tarayyar Najeriya Muhammadu Buhari ya bayyanawa takwaransa na kasar China Xi Jinping kan cewa gwamnatinsa ta na matukar son ganin an kammala aikin gina madatsar ruwa mai bada wutan lantar a yankin Mambila na jihar Taraba.

  • Najeriya: An Sami Karuwar Sojojin Da Boko Haram Su Ka Kashe

    Najeriya: An Sami Karuwar Sojojin Da Boko Haram Su Ka Kashe

    Sep 03, 2018 19:02

    Majiyar sojan Najeriya ce ta sanar da karuwar wadanda su ka kwanta dama sanadiyyar harin na 'yan ta'addar Boko Haram akan iyaka da kasar Nijar.

  • Yawan Sojojin Najeriya Da Suka Rasa Rayukansu A Harin Boko Haram Ya Karu

    Yawan Sojojin Najeriya Da Suka Rasa Rayukansu A Harin Boko Haram Ya Karu

    Sep 03, 2018 06:31

    Tawagar masu bincike sun gano karin gawakin sojojin Najeriya 17 wadanda suka rasa rayukansu a kokarinsu na hana mayakan Boko Haram kwace sansaninsu a ranar Alhamis da yamma a jihar Borno arewa maso gabacin tarayyar Najeriya.

  • Shugaba Buhari Ya Ce Baya Jin Tsaron Zabe Na Gaskiya A Kasar.

    Shugaba Buhari Ya Ce Baya Jin Tsaron Zabe Na Gaskiya A Kasar.

    Sep 03, 2018 06:29

    Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari wanda a halin yanzu yake ziyara a kasar China ya fadawa yan najeriya mazauna kasar ta China kan cewa ba ya jin tsoron a gudanar da zabe na gaskiya a tarayyar ta Najeriya don ta wannan hanyar ce ya kaiga matsayin da yake rike da shi.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS