Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

nigeria

  • Najeriya Ta Karbi Bashin Dalar Amurka Miliyon 328 Daga Kasar China Don Bunkasa Harkokin Sadarwa

    Najeriya Ta Karbi Bashin Dalar Amurka Miliyon 328 Daga Kasar China Don Bunkasa Harkokin Sadarwa

    Sep 02, 2018 06:26

    Majiyar fadar shugaban kasa a Najeriya ta bayyana cewa gwamnatin kasar ta sami bashin dalar Amurka miliyon 328 daga kasar China don bunkasa bangaren sadarwa a kasar.

  • Harin Boko Haram Ya Hallaka Sojoji Sama Da 30 A Arewa Maso Gabashin Najeriya

    Harin Boko Haram Ya Hallaka Sojoji Sama Da 30 A Arewa Maso Gabashin Najeriya

    Sep 01, 2018 19:09

    Rahotanni daga Najeriya na cewa akalla dakarun Sojin kasar 30 ne suka mutu yayin wata fafatawarsu da mayakan Boko Haram a yankin arewa maso gabas da ke gab da kan iyakar kasar da Jamhuriyyar Nijar.

  • Waziriyar Kasar Jamus Ta Kai Ziyarar Aiki Tarayyar Najeriya

    Waziriyar Kasar Jamus Ta Kai Ziyarar Aiki Tarayyar Najeriya

    Sep 01, 2018 06:27

    Waziriyar kasar Jamus Angela Merkel ta kai ziyarar aiki tarayyar Najeriya inda kasashen biyu suka rattaba hannu kan yerjeniyoyi da dama.

  • Amnesty Int. Ta Zargi Gwamnatin Najeriya Da Tsare Mutane Ba Bisa Ka'ida Ba

    Amnesty Int. Ta Zargi Gwamnatin Najeriya Da Tsare Mutane Ba Bisa Ka'ida Ba

    Aug 31, 2018 06:30

    Kungiyar kare hakkin bil adama ta kasa da kasa Amnesty International ta zargi gwamnatin Najeriya da kame mutane tare da tsare su ba bisa ka'ida ba.

  • An Cimma Yarjejjeniyar Tsaro Tsakanin Birtaniya Da Najeriya

    An Cimma Yarjejjeniyar Tsaro Tsakanin Birtaniya Da Najeriya

    Aug 30, 2018 12:25

    Yayin ziyarar da Piraministan Kasar Birtaniya ta Kai Najeriya , kasashen biyu sun cimma yarjejjeniyoyi da dama ciki harda yarjejjeniyar tsaro

  • Hukumar Zaben Nageriya:Mata Zun Fi Maza Rigistan Neman Katin Zabe Tare Da Bambancin Kimani Miliyon Guda

    Hukumar Zaben Nageriya:Mata Zun Fi Maza Rigistan Neman Katin Zabe Tare Da Bambancin Kimani Miliyon Guda

    Aug 30, 2018 06:22

    Hukumar zabe mai zaman kanta a tarayyar Najeriya ta tabbatar da cewa mata sun fi maza yawan rigistan neman katan zabe tare da bambancin kimani miliyon guda.

  • Kashi 2/3 Na Yan Najeriya Suna Rayuwa Ba Tare Da Ruwan Sha Mai Tsabta Ba

    Kashi 2/3 Na Yan Najeriya Suna Rayuwa Ba Tare Da Ruwan Sha Mai Tsabta Ba

    Aug 29, 2018 12:12

    A dai dai lokacinda ake bukukuwan makon tsabtataccen ruwan sha a duniya rahotanni sun nuna cewa kashi 2/3 na yan Najeriya suna shan ruwan da babu tabbaci kan tsabtarsa.

  • Iyayen Leah Yarinya Yan Makarantar Dabchi Wacce Take Tsare A Hannun Boko Haram Sun Sami Dan Nutsuwa Da Jin Muryarta

    Iyayen Leah Yarinya Yan Makarantar Dabchi Wacce Take Tsare A Hannun Boko Haram Sun Sami Dan Nutsuwa Da Jin Muryarta

    Aug 28, 2018 19:03

    Mr Sharibu Nathan mahaifin Leah Sharibu wacce a halin yanzu take tsare a hannun kungiyar boko haram a ya ce ya dan sami nutsuwa da jin muryar diyarsa Leah bayan ta aiko da sako sauti na secon 35 a cikin yan kwanakin da suka gabata.

  • Wata Kotu A Jihar Ondo A Tarayyar Najeriya Ta Yanke Hukuncin Kisa Kan Mutane 7

    Wata Kotu A Jihar Ondo A Tarayyar Najeriya Ta Yanke Hukuncin Kisa Kan Mutane 7

    Aug 23, 2018 19:00

    Wata babbar kotu a birnin Akure na jihar Ondo a kudancin tarayyar Najeriya ta yanke hukuncin kisa kan mutane 7 wadanda ta tabbatar da laifin kisan wani dan kasuwa mai suna Banji Adafin a shekarar da ta gabata.

  • Mutane Dubu Guda Ne Zasu Amfana Da Shirin Shugaban Kasa Na Tallafin Kiwon Lafiya A Jihar Kano

    Mutane Dubu Guda Ne Zasu Amfana Da Shirin Shugaban Kasa Na Tallafin Kiwon Lafiya A Jihar Kano

    Aug 22, 2018 11:53

    Mai bawa shugaban kasa shawara kan kafafen yada labarai Alhaji Shaaban Sharasa ya bayyana cewa mutanen jihar Kano dubu guda ne zasu amfani da shirin shugaban kasa Muhammadu Buhari kan kiwon lafiya kyauta a jihar Kano.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS