Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

nigeria

  • Majalisa ِDattawan Nijeriya Ta Amince Da Sunayen Jakadu 45, Da Watsi Da Wasu Guda Biyu

    Majalisa ِDattawan Nijeriya Ta Amince Da Sunayen Jakadu 45, Da Watsi Da Wasu Guda Biyu

    Mar 23, 2017 12:03

    Majalisar Dattijan Nijeriya ta tantance da kuma amincewa da sunayen jakadu guda 45 cikin guda 47 da shugaba Muhammadu Buhari ya gabatar musu da su a matsayin jakadun da yake son turawa kasashe waje, to sai dai sun yi watsi da wasu 2 daga cikinsu.

  • Jerin hare-haren ta'addanci a Najeriya

    Jerin hare-haren ta'addanci a Najeriya

    Mar 23, 2017 06:33

    Wasu Mutane da ba a san ko su waye ba sun kai wasu jerin hare-haren ta'addanci a Jihar Benue dake kudu maso gabashin Najeriya.

  • Harin Bam ya hallaka Mutane 4 a Sanasanin 'yan gudun hijra

    Harin Bam ya hallaka Mutane 4 a Sanasanin 'yan gudun hijra

    Mar 22, 2017 07:54

    Wasu tagwayen bama-bamai sun tashi a sansanin 'yan gudun hijra na arewa maso gabashin Najeriya.

  • Kamaru Na Cilastawa 'Yan Gudun Hijira Najeriya Komawa Gida

    Kamaru Na Cilastawa 'Yan Gudun Hijira Najeriya Komawa Gida

    Mar 22, 2017 00:52

    Hukumar kula da 'yan gudun hijira ta MDD ta ce Kamaru na amfani da karfi wajen mayar da 'yan gudun hijira Najeriya da rikicin Boko Haram ya raba da muhallansu gida.

  • 'Yan Sanda A Nijeriya Sun Tabbatar Da Mutuwar Mutane 46 Yayin Rikicin Ile-Ife

    'Yan Sanda A Nijeriya Sun Tabbatar Da Mutuwar Mutane 46 Yayin Rikicin Ile-Ife

    Mar 21, 2017 01:53

    Rundunar 'yan sandan Nijeriya ta bayyana cewar mutane 46 ne aka kashe kana wasu 96 kuma suka sami raunuka sakamakon rikicin da ya barke tsakanin Yarbawa da Hausawa a garin Ile-Ife na jihar Osun da ke kudancin Nijeriya.

  • Mutane Hudu Sun Mutu Sakamakon Wani Harin Kunar Bakin Wake A Kusa Da Maiduguri

    Mutane Hudu Sun Mutu Sakamakon Wani Harin Kunar Bakin Wake A Kusa Da Maiduguri

    Mar 19, 2017 07:45

    Kakakin rundunar 'yan sandan Nijeriya ya tabbatar da cewa mutane hudu sun mutu kana wasu guda takwas kuma sun sami raunuka sakamakon wani harin kunar bakin wake da wasu 'yan ta'adda su uku suka kai wani kauye da ke kusa da garin Maiduguri, babban birnin jihar Borno.

  • Gwamnatin Nijeriya Za Ta Hukunta Wadanda Suke Da Hannu Cikin Rikicin Ile-Ife

    Gwamnatin Nijeriya Za Ta Hukunta Wadanda Suke Da Hannu Cikin Rikicin Ile-Ife

    Mar 17, 2017 05:55

    Ministan cikin gidan Nijeriya Janar Janar Abdurrahman Bello Dambazau (RTD) ya bayyana cewar gwamnatin kasar za ta hukunta duk wanda aka samu da hannu cikin rikicin da ya faru a garin Ile-Ife da ke Jihar Osun da yayi sanadiyyar mutuwar sama da mutane 40.

  • Mukadashin Shugaban Kasar Najeriya zai ci gaba da jan ragamar milkin kasar

    Mukadashin Shugaban Kasar Najeriya zai ci gaba da jan ragamar milkin kasar

    Mar 10, 2017 14:33

    Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya ce zai ci gaba da hutawa bayan ya koma gida daga jinyar makwanni bakwai da ya yi a Birtaniya.

  • Hukumar Zaben Nijeriya Ta Fitar Da Jadawalin Zabubbukan Shekara ta 2019 A Kasar

    Hukumar Zaben Nijeriya Ta Fitar Da Jadawalin Zabubbukan Shekara ta 2019 A Kasar

    Mar 10, 2017 02:54

    Hukumar zabe ta Nijeriya (INEC) ta fitar da jadawalin zabubbukan da za a gudanar a kasar a shekarar 2019 da suka da na shugaban kasar, gwamnoni da na 'yan majalisu.

  • A Yau Ne Ake Sa Ran Shugaba Buhari Zai koma Nijeriya

    A Yau Ne Ake Sa Ran Shugaba Buhari Zai koma Nijeriya

    Mar 10, 2017 02:16

    A wani lokaci a yau din nan Juma'a ne ake sa ran shugaban Nijeriya Muhammadu Buhari zai koma gida Nijeriya bayan hutu da kuma jinyan da yayi a birnin London na sama da wata guda.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS