Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

nigeria

  • Najeriya: Gargadin Kungiyar

    Najeriya: Gargadin Kungiyar "Doctors Without Borders" A Kan Barkewar Yunwa A Tsakanin 'Yan Gudun Hijira.

    Jan 07, 2017 15:42

    Kungiyar mai bada taimakon gaggawa na aikin likita a wuraren yaki da rikici, ta ce da akwai bukatar taimakon gaggawa ga yan gudun hijira a Najeriya.

  • Sojojin Nijeriya Sun Kama 'Yan Boko Haram 1400 Cikin Kwanaki 8 Da Suka Gabata

    Sojojin Nijeriya Sun Kama 'Yan Boko Haram 1400 Cikin Kwanaki 8 Da Suka Gabata

    Jan 06, 2017 14:19

    Rundunar sojin Nijeriya ta sanar da cewa cikin kwanaki takwas din da suka gabata, sojojin Nijeriyan sun sami nasarar kame kimanin mutane 1,400 da ake zargi 'yan kungiyar ta'addancin nan ta Boko Haram ne.

  • An Kashe Yan Mata Ukku Yan Kunan Bakin Wake A Kusa Da Garin Madagali Na Jihar Adamawa

    An Kashe Yan Mata Ukku Yan Kunan Bakin Wake A Kusa Da Garin Madagali Na Jihar Adamawa

    Jan 05, 2017 13:16

    Majiyar jami'an tsaro a Nigeria sun bayyana cewa jami'an tsaro a wani kauye kusa da garin Madagali na jihar Adamawa a tarayyar Nigeria sun kashe yan mata ukku wadanda suka yi damara da boma bomai don tarwatsa kansu a cikin mutane a garin kafin su aiwatar da shirin nasu

  • Kimani Yan Nigeria Miliyon Guda Ne Suka Fara Karbar Tallafi Na Naira Dubu 5 A Ko Wani Wata

    Kimani Yan Nigeria Miliyon Guda Ne Suka Fara Karbar Tallafi Na Naira Dubu 5 A Ko Wani Wata

    Jan 05, 2017 11:40

    Gwamnatin tarayyar Nigeria ta bada sanarwan cewa ta fara bada kudaden tallafi ga mutane mafi bukatuwa kimani miliyon guda a ko wani wata

  • Nigeria Za Ta Tura Sojoji 800 Zuwa Darfur Don Aikin Tabbatar Da Zaman Lafiya

    Nigeria Za Ta Tura Sojoji 800 Zuwa Darfur Don Aikin Tabbatar Da Zaman Lafiya

    Jan 04, 2017 02:24

    Babban hafsan hafsoshin sojin kasa na Nijeriya Laftanar Janar Yusuf Tukur Buratai ya sanar da cewa Nijeriya za ta tura da sojoji 800 zuwa yankin Darfur na kasar Sudan don ci gaba da aikin tabbatar da zaman lafiya a yankin karkashin inuwar Majalisar Dinkin Duniya.

  • Sojojin Sun Kama Wani Jami'in Gwamnatin Borno Saboda Boye Dan Boko Haram

    Sojojin Sun Kama Wani Jami'in Gwamnatin Borno Saboda Boye Dan Boko Haram

    Jan 02, 2017 14:25

    Gwamnatin jihar Borno ta tabbatar da labarin da ke cewa sojoji sun yi awun gaba da wani shugaban karama a jihar Shettima Mafa saboda laifin ba wa wani dan kungiyar Boko Haram mafaka a gidansa da ke Maiduguri babban birnin jihar Borno.

  • An yi Kira Da A Saki Sheikh Zakazaky A Najeriya

    An yi Kira Da A Saki Sheikh Zakazaky A Najeriya

    Jan 02, 2017 08:17

    Kungiyar Harkar Musulmi A Najeriya Ta yi Kira Da A Saki Shugabanta Sheikh Ibrahim Yakub El-zakzaky.

  • Jami'an Hukumar SSS Sun Kama 'Yan Ta'addan Boko Haram A Kano

    Jami'an Hukumar SSS Sun Kama 'Yan Ta'addan Boko Haram A Kano

    Dec 31, 2016 02:19

    Hukumar jami'an tsaron farin kaya ta Nijeriya (SSS) ta sanar da samun nasarar kame wasu mutane uku da ake zargin cewa mayakan kungiyar ta'addancin nan ta Boko Haram ne a kauyen Dirbunde da ke karamar hukumar Takai da ke jihar Kano ta Nijeriyan.

  • Yawan Al'ummar Najeriya Ya Haura Miliyan 193

    Yawan Al'ummar Najeriya Ya Haura Miliyan 193

    Dec 30, 2016 12:03

    Hukumar kula kididdigar al'umma ta kasa a Najeriya ta fitar da wani rahoto a yau Juma'a inda ta bayyana cewa yawan al'umma a kasar ya tasamma Miliyan 193,3.

  • Rundunar Sojin Nijeriya Ta Yi Watsi Da Sabon Bidiyon Shekau, Farfaganda Ce Kawai

    Rundunar Sojin Nijeriya Ta Yi Watsi Da Sabon Bidiyon Shekau, Farfaganda Ce Kawai

    Dec 30, 2016 06:56

    Rundunar Sojin Nijeriya ta yi watsi da ikirarin shugaban kungiyar Boko Haram Abubakar Shekau yayi cikin wani sabon faifan bidiyon da ya fitar inda ya ce suna nan a Dajin Sambisa, inda ta ce in da gaske ne ya fadi inda yake a cikin dajin mana.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS