-
An hallaka Mayakan Boko haram da dama a jihar Borno
Nov 06, 2016 07:40Mayakan boko haram da dama ne suka hallaka yayin gumurzu tsakanin su da Sojojin Najeriya a jihar Borno dake shiyar arewa maso gabashin kasar
-
Najeriya : An Sake Samun Wata 'Yar Chibok
Nov 05, 2016 14:05Rundinar sojin Najeriya ta sanar da sake samun daya daga cikin 'yan matan sakadaren Chibok da kungiyar boko haram ta sace yau sama da shekara biyu.
-
An Gurfanar Da Jami'an Kotun Kolin Nigeria Ukku Kan Karkatar Da Naira Billion 2.2 A Gaban Kotu
Nov 04, 2016 05:10Jami'an kolin kolin Nigeria sun bayyana cewa an gurfanar da manya manyan jami'an kotun ukku a gaban kotu kan karkatar da kudade Naira billion 2.2 a gaban kotu.
-
An Dakatar Da Alkalai 7 Da Ake Zargi Da Rashawa Da Cin Hanci A Nijeriya
Nov 04, 2016 02:20Hukuma mai kula da da lamurran shari'a a Nijeriya (NJC) ta sanar da dakatar da wasu manyan alkalai 7 daga gudanar da aikinsu na alkalanci biyo bayan zargin da hukumar tsaron farin kaya na kasar (DSS) ta yi musu na karbar rashawa da cin hanci a yayin gudanar da ayyukansu.
-
Rundunar 'Yan Sandan Nijeriya Ta Fara Binciken Zargin Cin Zarafin 'Yan Gudun Hijira
Nov 04, 2016 02:19Rundunar 'yan sandan Nijeriya ta sanar da cewa babban Sufeto Janar na 'yan sandan kasar Ibrahim Idris ya kafa wani kwamitin bincike na musamman don binciko zargin da ake yi na cin zarafi da yin lalata da 'yan gudun hijiran da rikicin Boko Haram ya tarwatsa da kuma raba su da muhallinsu.
-
Shugaba Buhari ya gana da shugabannin Niger Delta
Nov 02, 2016 02:09Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya gana da shugabannin yankin Niger Delta, da nufin kawo karshen hare-haren masu tada kayar baya kan bututan mai a yankin.
-
Majalisar Dattijan Nigeriya Ta Yi Watsi Da Bukatar Shugaban Kasar Na Ciwo Bashin Kudi Dalar Amurka Kimanin Billion 30
Nov 01, 2016 12:10Majalisar Dattijan Nigeriya ta ki amincewa da bukatar shugaban kasar Muhammadu Bukhari na neman amince masa ya ciwo bashin tsabar kudi dalar Amurka kimanin bilayan 30 domin gudanar da muhimman ayyukan gina kasa.
-
Kungiyar Niger Dalter Avengers Ta Yi Barazanar Ci Gaba Da Kai Hare Hare A Kudancin Nigeria
Nov 01, 2016 07:41Tsagerun Niger Dalter a tarayyar Nigeria sun bada sanarwan cewa zasu ci gaba da kai hare haren kan bututan mai a yankin idan shugaba Buhari ya ci gaba da shirinsa na yakarsu.
-
Zargin Cin Zarafin 'Yan Gudun Hijira Boko Haram
Nov 01, 2016 02:35A wannan Litinin ce kungiyar kare hakkin bil adama ta kasa da kasa (HRW) ta zargi wasu jami'an gwamnatin Nigeria da yin lalata da 'yan matan da rikicin Boko Haram ya raba da muhallansu, ta hanyar yi musu fyade da yaudararsu don yin lalata da su.
-
Rundunar Sojin Nijeriya Ta Sanar Da Mutuwar Sojoji 5 A Harin Boko Haram
Oct 31, 2016 01:55Rundunar sojin Nijeriya ta sanar da cewa wasu sojojin kasar su 5 sun rasa rayukansu kana wasu 19 kuma sun sami raunuka sakamakon wani harin kwanton bauna da 'yan kungiyar ta'addancin nan ta Boko Haram suka kai musu a kudancin jihar Borno.