-
Wasu 'Yan Kunan Bakin Wake Sun Kashe Mutane A Jihar Bornon Nigeriya
Oct 29, 2016 09:46Wasu 'yan kunan bakin wake mata biyu sun tarwatsa kansu a kusa da sansanin 'yan gudun hijiran Bakassi da ke gefe garin Maiduguri fadar mulkin jihar Borno a shiyar arewa maso gabashin Nigeriya.
-
An sako daruruwan yara daga hanun jami'an tsaron Najeriya
Oct 29, 2016 02:18Daraktan Asusun yara na MDD UNICEF dake kula da yammaci gami da tsakiyar Afirka ya sanar da sakin daruruwan yara daga hanun jami'an tsaron Najeriya.
-
Niger Delta Avengers Ta Ci Gaba Da Tarwatsa Manyan Butatan Mai Da Gas
Oct 26, 2016 13:17Kungiyar tsagerun yankin Niger Delta da ke dauke da makamai ta NDA ta sanar da ci gaba da tarwatsa manyan butatan mai da iskar gas a yankin.
-
Hukumar EFCC Ta Cafke Tsohon Kakakin Shugaban Kasa Reuben Abati
Oct 25, 2016 09:12Hukumar yaki da cin hanci da rahawa da yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa a Najeriya ta ce tana binciken tsohon kakakin shugaban kasa Reuben Abati, bisa zarginsa da hannu a wasu ayyukan na cin hanci da rashawa.
-
Mayakan Boko Haram Sun Kashe Sojoji Da Dama A Najeriya
Oct 24, 2016 02:06Sojojin Nigeria da dama ne suka rasa rayukansu a wani hari wanda mayakan boko Haram suka kai masa.
-
Najeriya : An Tsawaita Shirin Yaki Da Masu Fashin Jiragen Ruwa
Oct 22, 2016 02:46Gwamnatin Najeriya ta sanar da kara wa'adin watanni 3 na farautar bata gari dake fashin manyan jiragen ruwa a tekunan kasar.
-
Kamfanin MTN A Nigeria Ta Fitarda Kudade Masu Yawa Daga Kasar Ta Barauniyar Hanya
Oct 20, 2016 12:38Wani sanato daga mazabar jihar Osun ta tsakiya ya bayyanawa majalisar dattawan Nigeria kan cewa Kamfanin MTN ta wayar tafi da gidanka ya fitar da makodan kudade daga kasar ta barauniyar hanya.
-
Buhari Ya Sake Jaddada Aniyar Gwamnatinsa Na Dawo Da Sauran 'Yan Matan Chibok Gida
Oct 19, 2016 13:35Shugaban Nijeriya Muhammadu Buhari ya sake jaddada aniyar gwamnatinta ta kwatowa da kuma dawo da sauran 'yan matan makarantar Chibok da 'yan kungiyar Boko Haram suka sace su daga makarantarsu da ke garin Chibok din a jihar Borno sama da shekaru biyun da suka gabata.
-
Mayakan Boko Haram sun kaiwa Sojojin Najeriya Hari a Jihar Borno
Oct 19, 2016 03:01An yi musayar wuta tsakanin mayakan kungiyar boko haram da Sojojin Najeriya a jihar Borno dake shiyar arewa maso gabashin kasar
-
Komitin Bawa Shugaban Kasa Shawara Kan Cin Hanci Da Rashawa Ya Bukaci A Dakatar Da Alkalan Da Ake Tuhuma
Oct 18, 2016 02:53Komiti mai bawa shugaban tarayyar Nigeria shawara kan yaki da cin hanci da rashawa ta bukaci a dakatar da alkalan da ake tuhuma da cin hanci da rashawa daga aiki.