Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

obama

  • Obama: Diplomasiyya Ita Ce Hanyar Da Ta Dace Ta Magance Rikicin Koriya

    Obama: Diplomasiyya Ita Ce Hanyar Da Ta Dace Ta Magance Rikicin Koriya

    Oct 06, 2017 05:24

    Tsohon shugaban kasar Amurka Barack Obama ya bayyana cewar: Diplmasiyya ba wai amfani da karfin soji ba, ita ce hanyar da ta fi dacewa wajen magance rikicin tsibirin Koriya da ya kunno kai.

  • Obama Ya Yi Allah Wadai Da Nuna Wariyar Launin Fata A Amurka

    Obama Ya Yi Allah Wadai Da Nuna Wariyar Launin Fata A Amurka

    Aug 13, 2017 11:45

    Tsohon shugaban kasar Amurka Barak Obama ya yi Allah wadai da matakin nuna wariyar naunin fata da ke ci gaba da daukan sabon salo a jihar Virginia na kasar.

  • Hukumar FBI Ta Musanta Zargin Trump Na Cewa Obama Yayi Wa Wayarsa Kutse

    Hukumar FBI Ta Musanta Zargin Trump Na Cewa Obama Yayi Wa Wayarsa Kutse

    Mar 21, 2017 05:23

    Shugaban Hukumar Binciken Laifukan na Amurka (FBI), James Comey yayi watsi da zargin da shugaban kasar Donald Trump yayi na cewa tsohon shugaban Amurka Barack Obama yana masa kutse cikin wayarsa kamar yadda kuma ya ce suna gudanar da bincike kan yiyuwar tasirin da ake zargin Rasha ta yi cikin zaben shugaban kasar da ya gudana a watan Nuwamban bara.

  • Obama Ya Gargadi Shugaban Amurka Mai Jiran Gado Donald Trump

    Obama Ya Gargadi Shugaban Amurka Mai Jiran Gado Donald Trump

    Jan 20, 2017 11:05

    Shugaban Amurka mai barin gado Barack Obama ya ja gargadin shugaban Amurkan mai jiran gadon Donald Truimp da cewa koda ya sauka daga mulkin to fa ba zai yi shiru ba idan har Mr. Trump yayi kokarin dagula lamurra a Amurkan.

  • Obama Yayi Watsi Zargin Juya Wa Yahudawa Baya Da Ake Masa

    Obama Yayi Watsi Zargin Juya Wa Yahudawa Baya Da Ake Masa

    Jan 10, 2017 17:03

    Shugaban kasar Amurka Barack Obama yayi watsi da zargin da wasu 'yan jam'iyyar Republican ta kasar da kuma firayi ministan haramtacciyar kasar Isra'ila Benjamin Netanyahu suke masa na juya wa yahudawa baya, ind ya ce hakan wata farfaganda ce kawai da nufin bata masa suna.

  • Trump Ya Zargi Obama Da Yin Kafar Angulu A Shirin Mika Masa Mulki

    Trump Ya Zargi Obama Da Yin Kafar Angulu A Shirin Mika Masa Mulki

    Dec 29, 2016 06:59

    Zababben shugaban kasar Amurka mai jiran gado Donald Trump ya zargi shugaban kasar mai barin gado Barack Obama, da kawo tarnaki a shirye-shiryen mika masa mulkin Amurka.

  • Barak Obama Ya Yi Furuci Da Rashin Yiyuwar Murkushe 'Yan Kungiyar Taliban A Afganistan

    Barak Obama Ya Yi Furuci Da Rashin Yiyuwar Murkushe 'Yan Kungiyar Taliban A Afganistan

    Dec 08, 2016 05:47

    Shugaban kasar Amurka ya yi furuci da cewa: Sojojin Amurka ba zasu iya murkushe 'yan ta'addan kungiyar Taliban da ke kasar Afganistan ba.

  • Obama: Ya Kamata Isra'ila Ta San Ba Za Ta Ci Gaba Da Mamaye Yankunan Palastinawa Har Abada Ba

    Obama: Ya Kamata Isra'ila Ta San Ba Za Ta Ci Gaba Da Mamaye Yankunan Palastinawa Har Abada Ba

    Sep 21, 2016 12:04

    Shugaban kasar Amurka Barack Obama ya bayyana cewar ya kamata haramtacciyar kasar Isra'ila ta san cewa ba za ta ci gaba da mamaye yankunan Palastinawa har abada ba don haka ya kamata ta yi sulhu da Palastinawan.

  • Barack Obama: Musulmi Ba 'Yan Ta'adda Ba Ne

    Barack Obama: Musulmi Ba 'Yan Ta'adda Ba Ne

    Jun 15, 2016 05:52

    Shugaban kasar Amurka Barack Obama ya caccaki dan takarar shugabancin kasar karkashin jam'iyyar Republican Donald Trump, dangane da kamalansa a kan harin Orlando.

  • Shugabannin Kasashen Duniya Sun Nuna Damuwarsu Kan

    Shugabannin Kasashen Duniya Sun Nuna Damuwarsu Kan "Ta'addancin Nukiliya"

    Apr 02, 2016 03:50

    Shugabannin duniya mahalarta taron duniya akan nukiliya da aka gudanar a birnin Washington na Amurka sun bayyana damuwarsu da yiyuwar amfani da makaman nukiliya wajen ayyukan ta'addanci.

Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS