Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

palastinu

  • Jami'an Tsaron HKI Sun Jikata Palasdinwa 4 A Yankin Yamma Da Kogin Jordan

    Jami'an Tsaron HKI Sun Jikata Palasdinwa 4 A Yankin Yamma Da Kogin Jordan

    Dec 26, 2017 19:07

    Palasdinawa 4 ne jami'an tsaron HKI suka jiwa rauni a fafatawarsu da Palasdinawa a yankin Yamma da Kogin Jordn a yau Talata.

  • Hukumar Palasdinawa Ta Yi Allah Wadai Da Ci Gaba Da Mamaye Yankunan Al'ummarta

    Hukumar Palasdinawa Ta Yi Allah Wadai Da Ci Gaba Da Mamaye Yankunan Al'ummarta

    Dec 25, 2017 06:36

    Ma'aikatar harkokin wajen hukumar cin kwarya-kwaryar gashin kan Palasdinawa ta yi tofin Allah tsine kan ci gaba da mamaye yankunan Palasdinawa da gwamnatin haramtacciyar kasar Isra'ila ke yi.

  • Ministan Harkokin Wajen Palasdinu Ya Bayyana Cewa Gwamnatin Amurka Ta Sha Kashi A MDD

    Ministan Harkokin Wajen Palasdinu Ya Bayyana Cewa Gwamnatin Amurka Ta Sha Kashi A MDD

    Dec 23, 2017 18:21

    Ministan harkokin wajen hukumar cin kwarya-kwaryar gashin kan Palasdinawa ya bayyana cewa: Al'ummar Palasdinu sun samu gagarumar nasara a kan bakar siyasar Amurka a babban zauren Majalisar Dinkin Duniya.

  • Tsohon Jami'in Tarayyar Turai Ya Bukaci A Amince Da Palasdinu A Matsayin Kasa.

    Tsohon Jami'in Tarayyar Turai Ya Bukaci A Amince Da Palasdinu A Matsayin Kasa.

    Dec 20, 2017 19:05

    Javier Solana wanda tsohon babban jami'in harkokin wajen tarayyar turai ne, ya yi suka da kakkausar murya akan matsayar shugaban kasar Amurka dangane da birnin Kudus

  • Shuwagabannin Majalisun Dokokin Kasashen Iran, Iraqi Da Mali Sun Jaddada Goyon Bayansu Ga Palasdinu

    Shuwagabannin Majalisun Dokokin Kasashen Iran, Iraqi Da Mali Sun Jaddada Goyon Bayansu Ga Palasdinu

    Dec 18, 2017 19:12

    Shuwagabannin majalisun dokokin kasashen Iran, Iraqi da kuma Mali sun kara jaddada matsayinsu na goyon bayan kasar Palasdinu da kuma birnin Qudus a matsayin babban birnin kasar.

  • Palasdinu: An Kai Hari Da Makaman Roka A Matsugunan 'Yan Share Wuri Zauna

    Palasdinu: An Kai Hari Da Makaman Roka A Matsugunan 'Yan Share Wuri Zauna

    Dec 18, 2017 06:46

    kafafen watsa labarun haramtacciyar kasar Isra'ila sun ce makamin da aka harba shi daga Gaza, ya fada akan matsugunin 'yan share wuri zauna na Nativ Ha'atesrah.

  • Masar:  Ziyarar  Mike Pence Zuwa Kawo Wa Gabas Ta Tsakiya Yi Wa Palasdinawa Gwalo Ne.

    Masar: Ziyarar Mike Pence Zuwa Kawo Wa Gabas Ta Tsakiya Yi Wa Palasdinawa Gwalo Ne.

    Dec 18, 2017 06:38

    Jam'iyyun siyasar kasar Masar ne suka bayyana haka a wani bayani da suka fitar dangane da ziyarar da Mike Pence ke shirin kawo wa gabas ta tskiya

  • Palasdinu : Mutum 10 Suka Yi Shahada, Bayan Matakin Trump Kan Qudus

    Palasdinu : Mutum 10 Suka Yi Shahada, Bayan Matakin Trump Kan Qudus

    Dec 17, 2017 11:11

    Hukumomin kiwon lafiya a Palasdinu sun sanar da cewa, mutane a kalla goma ne suka yi shahada, kana wasu kimanin 2,000 suka ji raunuka a ci gaba da zanga-zangar tir da matakin shugaba Trump na Amurka kan Qudus.

  • Al'ummar Masar Zasu Kai Karar Fira Ministan Kasar Kan Hana Zanga-Zangar Goyon Bayan Palasdinu

    Al'ummar Masar Zasu Kai Karar Fira Ministan Kasar Kan Hana Zanga-Zangar Goyon Bayan Palasdinu

    Dec 15, 2017 12:18

    Al'ummar Masar karkashin jagorancin 'yan adawar kasar zasu kai karar fira ministan kasar kotu domin kalubalantarsa kan hana al'ummar kasar gudanar da zanga-zangar nuna goyon baya ga al'ummar Palasdinu da birnin Qudus.

  • Hamas : Babu Kasar Isra'ila Ballantana Ta Mallaki Qudus A Matsayin Babban Birni

    Hamas : Babu Kasar Isra'ila Ballantana Ta Mallaki Qudus A Matsayin Babban Birni

    Dec 14, 2017 19:23

    Shugaban kungiyar Hamas wacce take gwagwarmaya da makami da HKI ya bayyana cewa babu kasar Isaraela ballantana ta maida birnin Qudus a matsayin babban birninta.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS