Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

qudus

  • Hizbullah Ta Yi Tir Da Tsaida Ranar Da Amurka Za Ta Mai Da Ofishin Jakadancinta Zuwa Kudus.

    Hizbullah Ta Yi Tir Da Tsaida Ranar Da Amurka Za Ta Mai Da Ofishin Jakadancinta Zuwa Kudus.

    Feb 26, 2018 19:11

    Kungiyar ta Hizbullah ta yi kira ga al'ummar larabawa da musulmi da su dauki matakin da ya dace.

  • Malaman Musulunci Sun Bukaci Musulmi Da Su Yunkura Don Hana Bude Ofishin Jakadancin Amerika Qudus

    Malaman Musulunci Sun Bukaci Musulmi Da Su Yunkura Don Hana Bude Ofishin Jakadancin Amerika Qudus

    Feb 26, 2018 05:45

    Kungiyar malaman Musulunci ta International Union of Muslim Scholars (IUMS) da ke da helkwata a kasar Qatar ta bukaci al'ummar musulmi da jami'an gwamnatocin kasashen musulmi da su yunkura wajen hana yiyuwar shirin Amurka na mai da ofishin jakadancinta na HK.Isra'ila zuwa birnin Qudus.

  • Kungiyar Kasashen Larabawa Ta Mayar Da Martani Kan Ayyana Lokacin Mayar Da Ofishin Jakadancin Amika Zuwa Birnin Qudus

    Kungiyar Kasashen Larabawa Ta Mayar Da Martani Kan Ayyana Lokacin Mayar Da Ofishin Jakadancin Amika Zuwa Birnin Qudus

    Feb 24, 2018 19:01

    Kungiyar kasashen Larabawa ta yi alawadai kan kudirin Amirka na ayyana lokacin mayar da ofishin jakadancin kasar zuwa birnin Qudus

  • Muftin Qudus Ya Fara Ziyara A Kasar Faransa Don Neman Taimako Wa Palasdinawa

    Muftin Qudus Ya Fara Ziyara A Kasar Faransa Don Neman Taimako Wa Palasdinawa

    Feb 20, 2018 12:00

    Muftin Qudus na kasar Palasdinu ta je birnin Paris na kasar Faransa don nemawwa al-ummar Palasdinu taimako

  • Kasashen Larabawa: Barazana Ga Quds Wasa Da Wuta Ne

    Kasashen Larabawa: Barazana Ga Quds Wasa Da Wuta Ne

    Feb 02, 2018 06:23

    Babban sakataren kungiyar kasashen Larabawa Ahmed Abulghaid ya bayyana cewa matsayin da gwamnatin kasar Amurka ta dauka baya-bayan nan kan birnin Quds Wasa da wuta ne.

  • An Kammala Zaman Taro Kan Jadadda Goyon Baya Ga Birnin Qudus Na Palasdinu A Kasar Iran

    An Kammala Zaman Taro Kan Jadadda Goyon Baya Ga Birnin Qudus Na Palasdinu A Kasar Iran

    Feb 01, 2018 12:31

    An kawo karshen zaman taron kwana guda kan jaddada goyon baya ga birnin Qudus na Palasdinu a matsayin "Birnin Sulhu Tsakanin Addinai" da aka gudanar a birnin Tehran na kasar Iran.

  • Ministocin Harkokin Wajen Kasashen Kungiyar Hadin Kan Kasashen Larabawa Zasu Gudanar Da Taro

    Ministocin Harkokin Wajen Kasashen Kungiyar Hadin Kan Kasashen Larabawa Zasu Gudanar Da Taro

    Jan 31, 2018 12:03

    Ministocin harkokin wajen kasashen Kungiyar Hadin kan kasashen Larabawa zasu gudanar da zaman taro a gobe Alhamis domin yin nazari kan batun aniyar Amurka na maida birnin Qudus fadar mulkin gwamnatin Haramtacciyar kasar Isra'ila.

  • Kwamitin Tsaron MDD Zai Yi Zama Kan Palastinu

    Kwamitin Tsaron MDD Zai Yi Zama Kan Palastinu

    Jan 25, 2018 06:25

    Mataimakin ministan harakokin wajen Palastinu ya sanar da taron gaggauwa na kwamitin tsaro na majalisar dinkin duniya da zai tattauna kan batun Palastinu.

  • Majalisun Kasashen Musulmi: Bayyana Kudus A Matsayin Babban Birnin Isra'ila Barazana Ce Ga Zaman Lafiyan Duniya

    Majalisun Kasashen Musulmi: Bayyana Kudus A Matsayin Babban Birnin Isra'ila Barazana Ce Ga Zaman Lafiyan Duniya

    Jan 17, 2018 18:18

    Majalisun kasashen Musulmi sun bayyana cewar sanar da birnin Kudus a matsayin babban birnin haramtacciyar kasar Isra'ila a matsayin babbar barazana ga zaman lafiyan duniya suna masu kiran da a kori majalisar 'Isra'ilan' daga cikin kungiyar hadin kan majalisun kasashen duniya.

  • Ayatullah Khamene'i: Amurka Ta Tafka Kura-Kurai Masu Yawa Kan Birnin Qudus Na Palasdinu

    Ayatullah Khamene'i: Amurka Ta Tafka Kura-Kurai Masu Yawa Kan Birnin Qudus Na Palasdinu

    Jan 17, 2018 07:02

    Jagoran juyin juya halin Musulunci na Iran ya bayyana cewa: Matakin da kasar Amurka ta dauka kan birnin Qudus na Palasdinu, babban kuskure ne amma ba zata iya aiwatar da wannan kuskuren ba a aikace.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS