Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

qudus

  • Mufitin Kudus: Shugaban Kasar Amurka Bai Isa Ya Sauya Matsayar Birnin Kudus Ba

    Mufitin Kudus: Shugaban Kasar Amurka Bai Isa Ya Sauya Matsayar Birnin Kudus Ba

    Jan 13, 2018 12:16

    Sheikh Muhammmad Hussain ya kuma bayyana abinda shugaban kasar Amurkan ya yi na bai wa yan sahayoniya birnin kudus, da cewa zalunci ne.

  • Yahudawa Sahyuniya Sun Rusa Gidan Palastinawa 132 A Qudus

    Yahudawa Sahyuniya Sun Rusa Gidan Palastinawa 132 A Qudus

    Jan 10, 2018 06:23

    Wata cibiyar kare hakin bil-adama a Palastinu ta sanar a wannan Talata cewa 'Yan Sahayuniya sun rusa gidajen Palastinawa 132 a birnin Qudus cikin shekarar 2017 da ta gabata.

  • Sa'ib Uraikat Ya Ce Matakin Da Shugaban Amurka Ya Dauka Kan Qudus Zai Kara Rikici A Yankin Gabas Ta Tsakiya

    Sa'ib Uraikat Ya Ce Matakin Da Shugaban Amurka Ya Dauka Kan Qudus Zai Kara Rikici A Yankin Gabas Ta Tsakiya

    Jan 09, 2018 06:30

    Babban jami'i mai shiga tsakani a kungiyar fafatukar 'yanto Palasdinu ta PLO ya bayyana cewa: Matakin da shugaban kasar Amurka ya dauka kan birnin Qudus lamari ne da zai kara bullar watan rikici da tashe-tashen hankula a yankin gabas ta tsakiya.

  • Mutanen Tunisia Suna Son A Dauki Maida Hulda Da HKI A Matsayin Laifi

    Mutanen Tunisia Suna Son A Dauki Maida Hulda Da HKI A Matsayin Laifi

    Jan 01, 2018 11:47

    Mutane da kuma kungiyoyi da jam'iyyun siyasa da dama a kasar Tunisia suna kokarin ganin an dauki duk wata maida hulda da HKI ya zama laifi ne a kasar.

  • Shugaban Kasar Bolivia Ya Soki Matsayar Gwamnatin Guetamala Kan Birnin Kudus

    Shugaban Kasar Bolivia Ya Soki Matsayar Gwamnatin Guetamala Kan Birnin Kudus

    Dec 27, 2017 05:49

    Shugaban kasar Bolivia Evo Morales yayi kakkausar suka ga matsayar da gwamnatin kasar Guetamala ta dauka na mayar da ofishin jakadancinta a haramtacciyar kasar Isra'ila daga birnin Tel Aviv zuwa birnin Kudus.

  • Gwamnatin Kasar Tunisia Tana Goyon Bayan Al-ummar Palasdinu

    Gwamnatin Kasar Tunisia Tana Goyon Bayan Al-ummar Palasdinu

    Dec 26, 2017 19:17

    Ministan harkokin wajen kasar Tunisia ya bayyana cewa gwamnatin kasarsa ba za ta taba rabuwa da al-ummar Palasdinu ba.

  • Majalisar Kasar Iran Ta Kada Kuri'ar Amincewa Da Kudus A Matsayin Helkwatar Kasar Palastinu

    Majalisar Kasar Iran Ta Kada Kuri'ar Amincewa Da Kudus A Matsayin Helkwatar Kasar Palastinu

    Dec 25, 2017 17:10

    Majalisar Shawarar Musulunci ta kasar Iran ta kada kuri'ar amincewa da kudurin da aka gabatar mata na amincewa da birnin Kudus a matsayin babban birnin kasar Palastinu a matsayin mayar da martani ga kudurin Amurka na sanar da birnin a matsayin babban birnin H.K. Isra'ila.

  • Guatemala Ta Bayyana Shirinta Na Bin Sahun Kasar Amurka Na Maida Ofishin Jakadancinta Zuwa Qudus

    Guatemala Ta Bayyana Shirinta Na Bin Sahun Kasar Amurka Na Maida Ofishin Jakadancinta Zuwa Qudus

    Dec 25, 2017 06:47

    Shugaban kasar Guatemala ya sanar da shirin gwamnatinsa na bin sahun kasar Amurka na maida ofishin jakadancin kasarsa da ke birnin Tel-Aviv na haramtacciyar kasar Isra'ila zuwa birnin Qudus.

  • Kimanin Rabin Mutanen Amurka Basa Goyon Bayan Trump Kan Matsayinsa Dangane Da Birnin Qudus

    Kimanin Rabin Mutanen Amurka Basa Goyon Bayan Trump Kan Matsayinsa Dangane Da Birnin Qudus

    Dec 24, 2017 06:26

    A wani jin ra'ayin da tashar talabijin ta CNN ta gudanar kusan rabin mutanen kasar Amurka basa goyon bayan shugaban kasar kan matsayin da ya dauka na goyon bayan HKI dangane da Qudus.

  • Isma'ila Haniyyah: Gaskiya Ta Yi Halinta A Babban Zauren  Majalisar Dinkin Duniya

    Isma'ila Haniyyah: Gaskiya Ta Yi Halinta A Babban Zauren Majalisar Dinkin Duniya

    Dec 22, 2017 06:36

    Shugaban Kungiyar Hamas Isma'il Haniyyah ya bayyana haka ne jim kadan bayan da yawancin kasashen duniya suka nuna kin amincewarsu da duk wani sauyi akan birnin Kudus.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS