Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

qudus

  • Ruhani: Matsayar Trump Kan Qudus Zai Sake Haifar Da Rikici Ne A Gabas Ta Tsakiya

    Ruhani: Matsayar Trump Kan Qudus Zai Sake Haifar Da Rikici Ne A Gabas Ta Tsakiya

    Dec 13, 2017 05:47

    Shugaban kasar Iran Dakta Hasan Ruhani yayi kakkausar suka ga matsayar da shugaban Amurka Donald Trump na sanar da Qudus a matsayin helkwatar haramtacciyar kasar Isra'ila yana mai cewa babu abin da hakan zai haifar in ban kirkiro wani sabon rikici a yankin Gabas ta tsakiya.

  • Wasu Kasashen Larabawa Sun Fitar Da Daftarin Kuduri Kan Matakin Donald Trump Dangane Da Birnin Qudus

    Wasu Kasashen Larabawa Sun Fitar Da Daftarin Kuduri Kan Matakin Donald Trump Dangane Da Birnin Qudus

    Dec 12, 2017 11:58

    Jakadun wasu kasashen Larabawa sun fitar da daftarin kuduri kan matakin da shugaban kasar Amurka ya dauka dangane da birnin Qudus suna neman tsoma bakin kwamitin tsaron Majalisar Dinkin Duniya da babban zauren Majalisar.

  • Jumhuriyar Musulunci Ta Iran A Shirye Take Ta Tallafawa Kungiyayi Masu Gwagwarmaya A Palasdinu

    Jumhuriyar Musulunci Ta Iran A Shirye Take Ta Tallafawa Kungiyayi Masu Gwagwarmaya A Palasdinu

    Dec 12, 2017 06:29

    Babban kwamandan dakarun Qudus na dakarun kare juyin juya halin Musulunci a Iran (IRGC) ya bayyana cewa rundunarsa a shirye take ta tallafawa kungiyoyi masu gwagwarmaya da yahudawan Sahyoniya a Palasdinu.

  • Qudus : Matakin Trump, Ayyana Karshen Isra'ila Ne _ Nasrallah

    Qudus : Matakin Trump, Ayyana Karshen Isra'ila Ne _ Nasrallah

    Dec 11, 2017 16:08

    Shugaban Kungiyar Hezbollah ta kasar Labanon, Sayyid Hassan Nasrallah, ya bayyana cewa matakin Trump na Amurka kan ayyana Qudus babban birnin yahudawan sahayoniya 'yan mamaya shelanta kawo karshen Isra'ila ne.

  • Vatican: Matakin Trump Dangane Da Birnin Quds Zai Kara Dagula Lamurra Ne Kawai

    Vatican: Matakin Trump Dangane Da Birnin Quds Zai Kara Dagula Lamurra Ne Kawai

    Dec 11, 2017 11:51

    Tsohon ministan harkokin waje na Vatican Pietro Parolin ya bayyana cewa matakin da shugaban kasar Amurka Donald Trump ya dauka kan birnin Quds zai kara rikita harkokin zaman lafiya a yankin gabas ta tsakiya ne.

  • Jami'ar Azhar Ta Kasar Masar Ta Bukaci Shirya Taron Kasa Da Kasa Kan Birnin Qudus

    Jami'ar Azhar Ta Kasar Masar Ta Bukaci Shirya Taron Kasa Da Kasa Kan Birnin Qudus

    Dec 10, 2017 19:08

    Jami'ar Azhar ta kasar Masar ta yi gargadi kan irin mummunan hatsarin da ke tattare da matakin da shugaban kasar Amurka ya dauka na shelanta birnin Qudus a matsayin fadar mulkin gwamnatin haramtacciyar kasar Isra'ila, don haka ta bukaci shirya zaman taron kasa da kasa kan batun na Qudus.

  • Amurka Ta Ce: Shugaba Trump Ya Shawarci Kawayen Amurka Kafin Daukan Mataki Kan Qudus

    Amurka Ta Ce: Shugaba Trump Ya Shawarci Kawayen Amurka Kafin Daukan Mataki Kan Qudus

    Dec 10, 2017 19:07

    Ma'aikatar harkokin wajen kasar Amurka ta bayyana cewa: Shugaban Amurka Donald Trump ya shawarci kawayen kasarsa a yankin gabas ta tsakiya kafin daukan matakin shelanta Qudus a matsayin fadar mulkin haramtacciyar kasar Isra'ila.

  • Bayanin Bayan Taron Kasashen Larabawa Akan Kudus

    Bayanin Bayan Taron Kasashen Larabawa Akan Kudus

    Dec 10, 2017 07:34

    Da safiyar yau lahadi ne kasashen taron gaggawa na ministocin harkokin wajen kasashen larabawa ya fitar da bayani da ya kunshi yin tir da matakin shugaban kasar Amurka akan birnin kudus

  • Shugaban Kiristoci Kibdawa Na Masar Ya Soke Ganawa Da Mataimakin Shugaban Amurka Saboda Batun Qudus

    Shugaban Kiristoci Kibdawa Na Masar Ya Soke Ganawa Da Mataimakin Shugaban Amurka Saboda Batun Qudus

    Dec 09, 2017 17:00

    Paparoman Kibdawan kasar Masar, Paparoma Tawadros II ya soke shirin ganawa da mataimakin shugaban kasar Amurka Mike Pence da a baya aka shirya yi a wani lokaci a watan nan a birnin Alkahira don nuna rashin amincewarsa ga matsayar da shugaban Amurkan ya dauka na bayyanar birnin Qudus a matsayin babban birnin haramtacciyar kasar Isra'ila.

  • Kungiyar Tarayyar Afirka Ta Yi Allah Wadai Da Matsayar Trump Kan Birnin Qudus

    Kungiyar Tarayyar Afirka Ta Yi Allah Wadai Da Matsayar Trump Kan Birnin Qudus

    Dec 09, 2017 16:59

    Kungiyar Tarayyar Afirka (AU) ta yi kakkausar suka da kuma Allah wadai da matsayar da shugaban Amurka Donald Trump ya dauka na sanar da birnin Qudus a matsayin babban birnin haramtacciyar kasar Isra'ila tana mai sake jaddada goyon bayanta ga kafa kasar Palastinu mai cin gashin kanta.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS