Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

saudiyya

  • Corbyn: Sayarwa Saudiyya Da Makamai Domin Yaki A Kan Yemen Abin Kunya Ne Ga Birtaniya

    Corbyn: Sayarwa Saudiyya Da Makamai Domin Yaki A Kan Yemen Abin Kunya Ne Ga Birtaniya

    Mar 07, 2018 13:46

    Shugaban jam'iyyar Labour a kasar Birtaniya Jeremy Corbyn, ya bayyana cewa; sayarwa Saudiyya da manyan makamai da Birtaniya take domin kaddamar da yaki a kan al'ummar kasar Yemen, babban abin kunya ne ga gwamnatin Birtaniya.

  • Bahram Qasemi: Kirkiro Fitintinu Na Siyasa Ba Zai Haifar Da Alhairi Ga Kasashen Musulmi Ba

    Bahram Qasemi: Kirkiro Fitintinu Na Siyasa Ba Zai Haifar Da Alhairi Ga Kasashen Musulmi Ba

    Mar 07, 2018 13:45

    Kakakin ma'aikatar harkokin wajen kasar Iran Bahram Qasemi, ya bayyana zarge-zargen da Masar da Saudiyya suka yi wa Iran da cewa hankoron haifar da gaba a tsakanin Kasashen musulmi ba maslaha ce gare su ba.

  • Yarima Mai Jiran Gadon Masarautar Saudiyya Ya Yi Furucin Cin Mutunci Kan Al'ummar Qatar

    Yarima Mai Jiran Gadon Masarautar Saudiyya Ya Yi Furucin Cin Mutunci Kan Al'ummar Qatar

    Mar 06, 2018 08:31

    Yarima mai jiran gadon masarautar Saudiyya ya yi furucin cin mutunci kan al'ummar Qatar ta hanyar bayyana cewar al'ummar Qatar ba su shige yawan mazauna hanya guda na kasar masar ba.

  • Ziyarar Sa'ad Hariri Zuwa Saudiya

    Ziyarar Sa'ad Hariri Zuwa Saudiya

    Feb 28, 2018 02:49

    Piraministan kasar Labnon ya amsa goron gayyatar hukumomin saudiya a wannan Laraba, inda da jijjifin safiyar yau ya tashi daga birnin Bairout zuwa birnin Riyad

  • An Kori Manyan Hafsoshin Soji A Saudiyya

    An Kori Manyan Hafsoshin Soji A Saudiyya

    Feb 27, 2018 07:47

    Sarki Salman na Saudiyya ya sallami wasu manyan jami'an sojin kasar, ciki har da babban hafsan sojin kasar, Janar Abdel Rahmane ben Saleh al-Bunyan.

  • Iraki Ta Yi Watsi Da Bukatar Saudiyya Na Ta Mika Mata 'Yan Kasr 400 Da Aka Kama Saboda Ta'addanci

    Iraki Ta Yi Watsi Da Bukatar Saudiyya Na Ta Mika Mata 'Yan Kasr 400 Da Aka Kama Saboda Ta'addanci

    Feb 26, 2018 02:17

    Gwamnatin kasar Iraki ta yi watsi da bukatar da gwamnatin Saudiyya ta gabatar mata na ta mika mata wasu 'yan kasar (Saudiyyan) sama da 400 da ake tsare da su saboda samunsu da laifin aikata ayyukan ta'addanci a kasar Irakin.

  • Sukan Da Jam'iyyun Adawa Na Kasar Jamus Sukewa Gwamnatin Kasar Kan Sayarwa Saudia Da Kawayenta Makamai

    Sukan Da Jam'iyyun Adawa Na Kasar Jamus Sukewa Gwamnatin Kasar Kan Sayarwa Saudia Da Kawayenta Makamai

    Feb 25, 2018 04:40

    Jam'iyyun adawa a kasar Jamus sun yi ta suka kan yadda gwamnatin kasar take sayarwa kasar Sa'udiya da kawayenta a yakin Yemen makamai, duk tare da sanin irin laifuffukan yakin da suke aikatawa a kasar.

  • 'Yan Majalisar Birtaniyya Sun Bayyana Adawarsu Ga Ziyarar Yarima Mai Jiran Gadon Saudiyya

    'Yan Majalisar Birtaniyya Sun Bayyana Adawarsu Ga Ziyarar Yarima Mai Jiran Gadon Saudiyya

    Feb 22, 2018 14:09

    'Yan majalisar Birtaniyya su ashirin da biyu sun bayyana adawarsu ga ziyarar da Yarima mai jiran gado na Saudiyya zai kai kasar lamarin da ya kara karfafa adawar da wasu kungiyoyi da 'yan siyasar Birtaniyyar suke ga wannan ziyarar.

  • 'Yan Majalisar Pakistan Sun Yi Watsi Da Shirin Gwamnatin Kasar Na Tura Sojoji Saudiyya

    'Yan Majalisar Pakistan Sun Yi Watsi Da Shirin Gwamnatin Kasar Na Tura Sojoji Saudiyya

    Feb 17, 2018 07:49

    'Yan majalisar dokokin kasar Pakistan sun yi watsi da matakin da gwamnatin kasar ta dauka na tura sojoji zuwa kasar Saudiyya suna masu cewa hakan ya saba wa kudurin da Majalisar ta fitar da ta bukaci gwamnatin ta ci gaba da zama 'yar ba ruwanmu dangane da yakin da Saudiyyan ta kaddamar kan kasar Yemen.

  • OIC Za Ta Gudanar Da Zama Kan Matsalar Rashin Ayyukan Yi A Kasashen Musulmi

    OIC Za Ta Gudanar Da Zama Kan Matsalar Rashin Ayyukan Yi A Kasashen Musulmi

    Feb 15, 2018 14:08

    Kungiyar kasashen musulmi ta OIC za ta gudanar da wani zaman domin yin dubi a kan matsalar rashin ayyukan yi a kasashen musulmi, da kuma samo hanyoyin tunkarar matsalar.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS