-
Shugaban Kasar Faransa Ya Yi Takaitaccen Ganawa Da Dan Salman Na Saudia Kan Matsalar Lebanon
Nov 10, 2017 02:48Shugaban kasar farasan Manuel Macron ya gudanar da takaitaccen ganawa da Muhammad bin Salman yerima mai jiran gadon sarautar kasar saudia a jiya Alhamis inda suka tattauna kan matsalolin da ke tasowa tsakanin Iran da Saudia dangane da kasashen Lebanon yemen.
-
Saudiyya: Ma'aikatar Shari'a Ta Aikwa Mutane Mutane 208 Sammaci Akan Batun Cin Hanci Da Rashawa.
Nov 09, 2017 15:27Babban mai shigar da kara na kasar Sa'udiyya Sa'ud al-Mu'ujib, ya fadawa tashar telbijin din al-arabiyya a yau alhamis cewa an kame mutanan ne tare da cewa bakwai daga cikinsu ne kadai aka saki saboda rashin kwararan dalilai akansu.
-
Ansarullah Ta Sha Alwashi Ci Gaba Da Kai Hari Kan Saudiya Matukar Ba Ta Daina Kai A Kan Yemen Ba
Nov 09, 2017 07:52Kungiyar Ansarullah ta kasar Yemen ta bayyana cewar matukar dai kasar Saudiyya ta ci gaba da kai wa kasar Yemen hare-haren wuce gona da irin da take kai musu da kuma ci gaba da killace kasar, to kuwa za su ci gaba da kai mata hare-hare da makamai masu linzamin da suke da su.
-
Kwamitin Tsaro Ya Bukaci Saudiyya Ta Kawo Karshen Killace Yemen
Nov 09, 2017 02:18Kwamitin tsaro na Majalisar dinkin duniya a bukaci kawacen da Saudiyya ke jagoranta da ya kawo karshen killacewar da ya yi wa kasar Yemen dake fuskantar barazana yunwa irinta mafi muni a shekarun goma da suka gabata.
-
Kungiyar Kai Agajin Gaggauta Ta Bukaci A Bude Iyakokin Kasar Yemen Domin Shigar Da Abinci
Nov 08, 2017 14:41Kungiyar kai agajin gaggauwa ta kasa da kasa ta bukaci da a bude dukkanin iyakokin kasar yemen domin shigar da kayan abinci da magani
-
Yemen : MDD Ta Bukaci Saudiyya Ta Bada Damar Isar da Kayan Agaji
Nov 07, 2017 11:48Majalisar dinkin duniya ta bukaci Saudiyya data bada damar isar da kayan agaji a kasar Yemen, bayan da Saudiyyar ta rufe duk hanyoyin shige da fice a wannan kasa ta Yemen.
-
Dakarun Kasar Yemen Sun Nuna Wasu Sabbin Makamai Masu Linzami Da Suka Kera
Nov 07, 2017 07:48Manyan jami'an kasar Yemen da manyan kwamandojin dakarun Ansarullah na kasar sun gudanar da wani rangadi don duba wasu sabbin makamai masu linzami da dakarun kasar suka kera a garin Hudaydah da ke bakin ruwa na kasar.
-
Saudiyya: An Kashe Sojan Saudiyya Guda A Yankin Katif
Nov 07, 2017 03:00Tashar telbijin din al-akhbariyyah ta Saudiyya ta ce; An Kashe sojan ne a jiya litinin.
-
Tafiye Tafiyen Jami'an Amurka A Saudiyya Hatsari Ne_ Zarif
Nov 06, 2017 15:26Ministan harkokin wajen kasar Iran, Mohammad Jawad Zarif , ya bayyana ziyarar aiki wanda shugawabannin gwamnatin Amurka suke yi zuwa Saudiyya duk masu hatsari ne ga yankin.
-
Manufar Kafa Kwamitin Yaki Da Barna Iat Ce Kawar Da 'Yan Takarar Muhamad Bn Salman
Nov 06, 2017 02:23Cikin wani rahoton da kamfanin dillancin labaran reuters ya fitar game da kame-kamen baya-bayan da mahukuntan Saudiya suka yi ta hanyar kwamitin yaki da barna manufar kafa kwamitin shine kawar da