Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

saudiyya

  • Sayyid Nasrallah: An Tilasta Wa Hariri Murabus Ne, Ba Bisa Son Ransa Ba

    Sayyid Nasrallah: An Tilasta Wa Hariri Murabus Ne, Ba Bisa Son Ransa Ba

    Nov 05, 2017 14:42

    Shugaban kungiyar Hizbullah ta kasar Labanon Sayyid Hasan Nasrallah ya bayyana cewar an tilasta wa firayi ministan kasar, Sa'ad Hariri, yin murabus ne daga Saudiyya ba bisa son ransa ba, yana mai kiran al'ummar kasar da su kai zuciya nesa da kuma ci gaba da kokari wajen tabbatar da zaman lafiya da kwanciyar hankalin kasar.

  • An Kori Ministoci Da 'Ya 'Yan Sarauta A Saudiyya

    An Kori Ministoci Da 'Ya 'Yan Sarauta A Saudiyya

    Nov 05, 2017 02:20

    Rahotanni daga Saudiyya na cewa an cafke wasu daga cikin 'ya yan masarautar kasar 11 da wasu gomman ministoci tsaffi da wadanda ke kan aiki, a wani lamari da aka bayyana ba'a taba ganin irinsa ba a wannan kasa.

  • Larijani: Saudiyya Da

    Larijani: Saudiyya Da "Isra'ila" Sun Hada Kai Wajen Fada Da Iran

    Nov 03, 2017 02:24

    Shugaban majalisar shawarar Musulunci ta kasar Iran Dakta Ali Larijani ya bayyana cewar Saudiyya tana ci gaba da hada baki da haramtacciyar kasar Isra'ila wajen fada da Jamhuriyar Musulunci ta Iran.

  • Jiragen Saman Yakin Masarautar Saudiyya Suna Ci Gaba Da Kai Hare-Hare Kan Kasar Yamen

    Jiragen Saman Yakin Masarautar Saudiyya Suna Ci Gaba Da Kai Hare-Hare Kan Kasar Yamen

    Oct 31, 2017 08:35

    Jiragen saman yakin masarautar Saudiyya sun kaddamar da hare-haren wuce gona da iri kan yankunan Dhabu'ah da Ramadah da suke birnin Sana'a fadar mulkin kasar Yamen.

  • Iskar Gas Mai Guba Da Saudiyya Take Watsawa Shi Ne Dalilin Yaduwar Kwalara A Yemen

    Iskar Gas Mai Guba Da Saudiyya Take Watsawa Shi Ne Dalilin Yaduwar Kwalara A Yemen

    Oct 30, 2017 02:20

    Wani babban jami'in sojin kasar Yemen ya bayyana cewar hare-haren wuce gona da iri da Saudiyya take kai wa kasar Yemen din da iskar gas mai guba shi ne ummul aba'isin din mummunan yanayi da yaduwar cutar kwalara da ake fuskanta a kasar.

  • Kwamandan Dakarun Iraki: Akidar Wahabiyanci Ita Ce Take Yada Ta'addanci A Yankin G/Tsakiya

    Kwamandan Dakarun Iraki: Akidar Wahabiyanci Ita Ce Take Yada Ta'addanci A Yankin G/Tsakiya

    Oct 28, 2017 14:31

    Daya daga cikin manyan kwamandojin dakarun sa kai na kasar Iraki ya bayyana cewar akidar wahabiyanci da kasar Saudiyya ta ke yadawa shi ne ummul aba'isin din ayyukan ta'addancin da ke faruwa a yankin Gabas ta tsakiya.

  • MDD: Yanayin Da Al’ummar Yemen Suke Ciki Mai Daga Hankali Ne

    MDD: Yanayin Da Al’ummar Yemen Suke Ciki Mai Daga Hankali Ne

    Oct 28, 2017 14:30

    Majalisar Dinkin Duniya ta bayyana cewar yanayin bil’adama a kasar Yemen, wacce take karkashin hare-haren wuce gona da iri na kasar Saudiyya da kawayenta na sama da shekaru biyu da rabi, wani yanayi ne mai tada hankalin gaske.

  • Swizland Ta Dauki Alhakin Shiga Tsakanin Iran Da Saudiya Don Biyan Bukatun Kasashen  Biyu

    Swizland Ta Dauki Alhakin Shiga Tsakanin Iran Da Saudiya Don Biyan Bukatun Kasashen Biyu

    Oct 25, 2017 15:32

    A yau Laraba ce Jami'an ofishin jakadancin Swizland a nan Tehran suka rattaba hannun kan yarjejeniyar bude ofishin kare manufofin kasar Iran a Saudiya amma karkashin ofishin jakadancin Swizland a birnin Riyadh.

  • MDD : Saudiyya Na Kisan Yara A Yemen

    MDD : Saudiyya Na Kisan Yara A Yemen

    Oct 06, 2017 05:28

    A karon farko Majalisar Dinkin Duniya ta bayyana kawancen da Saudiyya ke jagoranta a Yemen da kisa da kuma gallazawa yara.

  • MDD Ta Sanya Saudiyya Da Kawayenta Cikin Masu Take Hakkokin Bil'adama Saboda Yakin Yemen

    MDD Ta Sanya Saudiyya Da Kawayenta Cikin Masu Take Hakkokin Bil'adama Saboda Yakin Yemen

    Oct 06, 2017 01:54

    Majalisar Dinkin Duniya ta sanya hadin gwiwan kasashen da suka kaddamar da yaki a kasar Yemen karkashin jagorancin Saudiyya cikin jerin sunayen kasashe masu take hakkokin bil'adama.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS