Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

saudiyya

  • Human Rights Watch, Ta Bukaci A Kame Muhammad Ben Salman

    Human Rights Watch, Ta Bukaci A Kame Muhammad Ben Salman

    Nov 28, 2018 05:02

    Kungiyar kare hakkin dan Adama ta kasa da kasa (Human Rights Watch), ta shigar da wata kara gaban kotun Argentina kan yarima mai jiran gado na Saudiyya, Muhammad ben Salmane, da ake zargi da hannu a kisan dan jaridan nan Jamel Khashoggi da kuma aikata laifukan yaki a kasar Yemen.

  • Dubban Tunusiyawa Sun Gudanar Da Zanga-Zangar Kin Jinin Yariman Saudiyya

    Dubban Tunusiyawa Sun Gudanar Da Zanga-Zangar Kin Jinin Yariman Saudiyya

    Nov 27, 2018 17:53

    Dubun dubatan al'ummar kasar Tunusiya ne suka gudanar da wata gagarumar zanga-zangar kin jinin Yarima mai jiran gado na kasar Saudiyya, Muhammad bin Salman saboda zargin da ake masa da hannu cikin kisan gillan da aka yi wa Jamal Khashoggi, dan jaridar kasar Saudiyyan mai adawa da salon mulkin kasar.

  • 'Yan Sandan Turkiyya Sun Kai Samame Wani Gida A Ci Gaba Da Binciken Kashe Khashoggi Da Suke Yi

    'Yan Sandan Turkiyya Sun Kai Samame Wani Gida A Ci Gaba Da Binciken Kashe Khashoggi Da Suke Yi

    Nov 26, 2018 17:26

    'Yan sandan kasar Turkiyya sun kai wani samame wani katafaren gida da ke arewa maso gabashin lardin Yalova na kasar a ci gaba da binciken da suke gudanar kan kisan gillan da aka yi wa dan jaridar kasar Saudiyya din nan mai suka gwamnatin kasar Jamal Khashoggi a karamin ofishin jakadancin Saudiyyan da ke birnin Istanbul.

  • Kungiyoyin Kare Hakkokin Bil'adama Na Tunusiya Za Su Gudanar Da Zanga-Zangar Kin Jinin Ziyarar Bin Salman

    Kungiyoyin Kare Hakkokin Bil'adama Na Tunusiya Za Su Gudanar Da Zanga-Zangar Kin Jinin Ziyarar Bin Salman

    Nov 26, 2018 17:26

    Kungiyoyin kare hakkokin bil'adama daban-daban na kasar Tunusiya sun sanar da cewa za su gudanar da wani gagarumin gangami don nuna rashin amincewarsu da ziyarar da Yarima mai jiran gado na kasar Saudiyya, Yarima Muhammad Bin Salman zai kawo kasar don nuna rashin amincewarsu da kisan gillan da Saudiyya ta yi wa dan jarida dan kasar Jamal Khashoggi.

  • Jamus Ta Dakatar Da Aikewa Saudiyya Makamai

    Jamus Ta Dakatar Da Aikewa Saudiyya Makamai

    Nov 25, 2018 11:52

    Kamfanonin kera makamai na kasar Jamus sun jingire da aikewa Saudiyya makamai bayan da kasar ta haramta cinikin makamai da Saudiyya

  • Khashoggi : Faransa Ta Sanya Takunkumi Ga 'Yan Saudiyya 18

    Khashoggi : Faransa Ta Sanya Takunkumi Ga 'Yan Saudiyya 18

    Nov 23, 2018 04:29

    Ma'aikatar harkokin wajen Faransa ta sanar da sanya takunkumin shiga kasar ga wasu 'yan Saudiyya 18 da ake zargi da hannu a kisan dan jaridan nan Jamal Khashoggi a karamon ofishin jakadancin Saudiyya na Santambul a ranar 2 ga watan Oktoba da ya gabata.

  • Kungiyar

    Kungiyar "Afuwa" Mai Rajin Kare Hakkin Dan'adam Ta Soki Kasar Saudiyya

    Nov 21, 2018 08:15

    Kungiyar ta yi suka akan yadda ake kame masu kare hakkin bil'adama da kuma azabtar da su a cikin kasar ta Saudiyya

  • Khashoggi : Jamus Zata Kakaba Wa 'Yan Saudiyya 18 Takunkumi

    Khashoggi : Jamus Zata Kakaba Wa 'Yan Saudiyya 18 Takunkumi

    Nov 19, 2018 16:34

    Ma'aikatar harkokin wajen Jamsu, ta ce kasar na shirin kakaba wa wasu 'yan Saudiyya 18 takunkumin hana shiga kasar, bisa zargin kashe dan jaridan nan Jamal Khashoggi.

  • Dakarun Yemen Sun Amince Da Kiran MDD Na Dakatar Da Kai Hari Kan Saudiyya Da Kawayenta

    Dakarun Yemen Sun Amince Da Kiran MDD Na Dakatar Da Kai Hari Kan Saudiyya Da Kawayenta

    Nov 19, 2018 05:10

    Dakarun Ansarullah na kasar Yemen, wadanda suke ci gaba da kare kasar daga hare-haren wuce gona da irin Saudiyya da kawayenta sun amince da kiran da MDD ta yi musu na su dakatar da kai hare-hare kan Saudiyya da kawayen nata don share fagen ci gaba da tattaunawar tsagaita wuta a kasar.

  • Dakarun Yemen Sun Sake Dakile Kokarin 'Yan Mamayan Saudiyya Na Kame Hudaydah

    Dakarun Yemen Sun Sake Dakile Kokarin 'Yan Mamayan Saudiyya Na Kame Hudaydah

    Nov 11, 2018 17:14

    Jami'an kasar Yemen sun bayyana cewar dakarun kasar sun sami nasarar dakile wani kokari na kasar Saudiyya na kame garin Hudaydah da ke bakin ruwar kasar inda suka kashe da kuma kame wani adadi na sojojin haya 'yan kasar Sudan.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS