-
Qatar Ta Bukaci Tattaunawa Da Saudiya Da Kawayenta
Jun 06, 2017 01:18Kasar Qatar ta bukaci tattaunawa da Saudiya da kawayenta bayan da kasashen suka yanke duk wata irin hulda da ita bisa zargin taimakawa ayyukan ta’addanci.
-
Iran Ta Bukaci Kasashen Larabawan Yankin Tekun Pasha Da Su Nisanci Tashin Hankali A Tsakaninsu
Jun 05, 2017 14:35Kakakin ma'aikatar harkokin wajen kasar Iran ya bayyana cewa: Jamhuriyar Musulunci ta Iran tana kira ga dukkanin makobtanta da suke kudancin yankin tekun Pasha da su dauki darasi daga mummunan yana yin da yankin ke ciki domin dawowa cikin hankali da tunaninsu da nufin ganin an samu zaman lafiya a yankin.
-
Sojojin Yamen Da Dakarun Sa- Kai Na Kasar Sun Kai Hare-Hare Kan Sansanonin Saudiyya
Jun 03, 2017 02:26Sojojin Yamen da dakarun sa-kai na kasar sun kai wasu jerin hare-haren daukan fansa kan sansanonin gamayyar sojin hayar masarautar Saudiyya a garuruwan Jizan da Najran na kasar Saudiyya.
-
Wani Dan Majalisar Dokokin Amurka Ya Yi Kakkausar Suka Kan Alakar Amurka Da Saudiyya
Jun 01, 2017 14:52Wani dan Majalisar Dokokin Amurka ya yi kakkausar suka kan alakar kasarsa da Saudiyya musamman mu'amalar makamai da suka kulla a tsakaninsu.
-
Ibrahim Ja’afari: Iraki Ba Za Ta Shiga Sahun Masu Kiyayya Da Kasar Iran Ba
May 29, 2017 01:15Ministan harkokin wajen kasar Iraki, Dakta Ibrahim Ja’afari yayi watsi da kokarin kasashen Saudiyya da Amurka na hada wata hadaka ta kasashe don nuna kiyayya ga kasar Iran, yana mai cewa kasar Iraki ba za ta taba shiga cikin sahun masu adawa da kasar Iran ba.
-
Saudiya Ta Koro 'Yan Ghana 5,00
May 27, 2017 12:59Mahukuntan Saudiyya sun dauki matakin tuso keyar wasu 'yan kasar Ghana su kimanin 5,00 wadanda ke rayuwa a kasar ba bisa ka'ida ba.
-
Sharhi: Sabuwar Alakar Trump Da Saudiyya; Babbar Barazana Ce Ga Zaman Lafiyar Duniya
May 27, 2017 01:21A jiya Juma'a ce jaridar New York Times ta kasar Amurka ta buga wata makala da ministan harkokin wajen kasar Iran, Muhammad Jawad Zarif ya rubuta mai suna: "Kyawawan Makamai, Ba Za Su Tabbatar Da Zaman Lafiyar Gabas Ta Tsakiya Ba" a matsayin mayar da martani ga yarjejeniyar makamai da aka kulla tsakanin Amurka da Saudiyya a kwanakin baya.
-
S. Nasrallah: Saudiyya Ta Girmama Trump Ne Don Samun Goyon Bayan Yakar Iran
May 25, 2017 13:38Shugaban kungiyar Hizbullah ta kasar Labanon Sayyid Hasan Nasrallah ya bayyana taron da Saudiyya ta shirya don maraba da shugaban kasar Amurka Donald Trump a matsayin wani kokari na girmama Trump din da kada kugen yaki a kan kasar Iran da sauran kungiyoyin gwagwarmaya yana mai cewa hakan babu abin da zai kara musu face tsayin daka kan tafarkin da suke kai.
-
Iran Ta Bukaci Amurka Da Ta Dakatar Da Sayar Da Makamai Ga 'Masu Goyon Bayan Ta'addanci"
May 23, 2017 01:23Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta kirayi Amurka da ta yi watsi da siyasarta ta neman hada fada, tsoma baki cikin harkokin cikin gidan kasashe, sanya tsoron Iran cikin zukatan kasashe da kuma sayar da makamai masu hatsari da manyan masu goyon bayan ayyukan ta'addanci a duniya.
-
Trump Ya Isa Isra'ila A Ci Gaba Da Ran Gadinsa Na Farko
May 22, 2017 08:45A ci gaba da ran gadinsa na farko a wasu kasahen duniya, shugaban Donald Trump na Amurka ya isa Isra'ila a yau Litinin.