Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

saudiyya

  • Sojojin Yemen Sun Hallaka Wani Sojan Saudiyya Da Raunana Wasu Da Dama

    Sojojin Yemen Sun Hallaka Wani Sojan Saudiyya Da Raunana Wasu Da Dama

    Dec 15, 2016 07:43

    Sojojin Yemen da suke samun daukin dakarun sa kai na kasar sun kai wasu hare-hare mai da martani a kan wasu sansanonin sojin kasar Saudiyya lamarin da yayi sanadiyyar hallaka alal akalla sojan Saudiyyan guda da kuma raunana wasu da dama.

  • Yeman: Jiragen Yakin Saudiyya Sun Kai Hare-hare A San'aa.

    Yeman: Jiragen Yakin Saudiyya Sun Kai Hare-hare A San'aa.

    Dec 09, 2016 08:29

    Harin Saudiyya A birnin Sanaa.

  • Ci gaba da kai hare-haren wuce gona da iri na masarautar Saudiya ga kasar Yemen

    Ci gaba da kai hare-haren wuce gona da iri na masarautar Saudiya ga kasar Yemen

    Dec 08, 2016 14:44

    A yayin da Kungiyoyin kasa da kasa ke ci gaba da yin shuru kan kisan kare dangi da masarautar Saudiya ke yi a Yemen, a wannan alkhamis, jiragen kawancen Saudiya sun yi lugudar wuta kan gidajen fararen hula a yankuna daban daban na kasar

  • Julian Assange: CIA Da Saudiyya Ne Suka Kirkiri Da'esh (ISIS)

    Julian Assange: CIA Da Saudiyya Ne Suka Kirkiri Da'esh (ISIS)

    Nov 29, 2016 13:07

    Mutumin nan da ya kirkiro shafin kwarmaton nan na Wikileaks Julian Assange ya bayyana cewar Amurka da Saudiyya su ne tushen da suka kirkiro kungiyar ta'addancin nan ta Da'esh (ISIS).

  • Kungiyar Kare hakin bil-adama ta soki Saudiya kan jibge Dakarun ta a kasar Yemen

    Kungiyar Kare hakin bil-adama ta soki Saudiya kan jibge Dakarun ta a kasar Yemen

    Nov 23, 2016 14:41

    Kungiyar Kare hakin bil-adama ta soki Saudiya kan jibke Dakarun ta a kewayen cibiyoyin kiyon Lafiya na kasar Yemen

  • Sakamakon Bincike: 'Yan Ta'addan ISIS Na Amfani Da Makaman Amurka Da Saudiyyah Ne

    Sakamakon Bincike: 'Yan Ta'addan ISIS Na Amfani Da Makaman Amurka Da Saudiyyah Ne

    Nov 22, 2016 14:47

    Sakamakon wani bincike ya yi nuni da cewa 'yan ta'addan ISIS suna yin amfani da makaman da Amurka ta mika musu ne ko kuma wanda gwamnatin Saudiyyah ta saya musu.

  • An sake kashe wani jami'in tsaron a kasar Saudiya

    An sake kashe wani jami'in tsaron a kasar Saudiya

    Nov 21, 2016 02:14

    Ma'aikatar tsaron Saudiya ta sanar da sake kashe wani jami'inta a arewacin kasar

  • Yamen: Yarjejeniyar Tsagaita Wutar Yaki Tsakanin Ansarullah Da Saudiyya.

    Yamen: Yarjejeniyar Tsagaita Wutar Yaki Tsakanin Ansarullah Da Saudiyya.

    Nov 16, 2016 03:31

    Yakin Yamen Zai zo karshe Da yarjejeniyar Yamen

  • Yemen : Gwamnati Mai Murabus Tayi Watsi Da Tayin John Kerry

    Yemen : Gwamnati Mai Murabus Tayi Watsi Da Tayin John Kerry

    Nov 15, 2016 14:44

    Sakataren harkokin wajen Amurka, John Kerry ya sanar da wani sabon shirin samar da zamen lafiya a kasar Yemen, saidai tun ba'a kai ko ina ba gwamnatin Abdul Rabo Mansur Hadi mai murabus dake samun goyan bayan Saudiyya tayi watsi da wannan shirin.

  • Saudiya na ci gaba da ta'addanci a kasar Yemen

    Saudiya na ci gaba da ta'addanci a kasar Yemen

    Nov 15, 2016 02:22

    Jiragen yakin kawancen Saudiya sun kai hari a jihar Ib ta kasar Yemen,tare da kashe mutane da dama.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS