-
Sojojin Yemen Sun Hallaka Wani Sojan Saudiyya Da Raunana Wasu Da Dama
Dec 15, 2016 07:43Sojojin Yemen da suke samun daukin dakarun sa kai na kasar sun kai wasu hare-hare mai da martani a kan wasu sansanonin sojin kasar Saudiyya lamarin da yayi sanadiyyar hallaka alal akalla sojan Saudiyyan guda da kuma raunana wasu da dama.
-
Yeman: Jiragen Yakin Saudiyya Sun Kai Hare-hare A San'aa.
Dec 09, 2016 08:29Harin Saudiyya A birnin Sanaa.
-
Ci gaba da kai hare-haren wuce gona da iri na masarautar Saudiya ga kasar Yemen
Dec 08, 2016 14:44A yayin da Kungiyoyin kasa da kasa ke ci gaba da yin shuru kan kisan kare dangi da masarautar Saudiya ke yi a Yemen, a wannan alkhamis, jiragen kawancen Saudiya sun yi lugudar wuta kan gidajen fararen hula a yankuna daban daban na kasar
-
Julian Assange: CIA Da Saudiyya Ne Suka Kirkiri Da'esh (ISIS)
Nov 29, 2016 13:07Mutumin nan da ya kirkiro shafin kwarmaton nan na Wikileaks Julian Assange ya bayyana cewar Amurka da Saudiyya su ne tushen da suka kirkiro kungiyar ta'addancin nan ta Da'esh (ISIS).
-
Kungiyar Kare hakin bil-adama ta soki Saudiya kan jibge Dakarun ta a kasar Yemen
Nov 23, 2016 14:41Kungiyar Kare hakin bil-adama ta soki Saudiya kan jibke Dakarun ta a kewayen cibiyoyin kiyon Lafiya na kasar Yemen
-
Sakamakon Bincike: 'Yan Ta'addan ISIS Na Amfani Da Makaman Amurka Da Saudiyyah Ne
Nov 22, 2016 14:47Sakamakon wani bincike ya yi nuni da cewa 'yan ta'addan ISIS suna yin amfani da makaman da Amurka ta mika musu ne ko kuma wanda gwamnatin Saudiyyah ta saya musu.
-
An sake kashe wani jami'in tsaron a kasar Saudiya
Nov 21, 2016 02:14Ma'aikatar tsaron Saudiya ta sanar da sake kashe wani jami'inta a arewacin kasar
-
Yamen: Yarjejeniyar Tsagaita Wutar Yaki Tsakanin Ansarullah Da Saudiyya.
Nov 16, 2016 03:31Yakin Yamen Zai zo karshe Da yarjejeniyar Yamen
-
Yemen : Gwamnati Mai Murabus Tayi Watsi Da Tayin John Kerry
Nov 15, 2016 14:44Sakataren harkokin wajen Amurka, John Kerry ya sanar da wani sabon shirin samar da zamen lafiya a kasar Yemen, saidai tun ba'a kai ko ina ba gwamnatin Abdul Rabo Mansur Hadi mai murabus dake samun goyan bayan Saudiyya tayi watsi da wannan shirin.
-
Saudiya na ci gaba da ta'addanci a kasar Yemen
Nov 15, 2016 02:22Jiragen yakin kawancen Saudiya sun kai hari a jihar Ib ta kasar Yemen,tare da kashe mutane da dama.