-
Saudiyya Na ci gaba da kai wa Kasar Yamen hari
Nov 14, 2016 08:29Saudiyya ta sake kashe mutane a yau litinin A kasar Yamen.
-
Badakalar Siyasa Tsakanin Masar Da Saudiyyah
Nov 06, 2016 02:35Sakamakon tabarbarewar da alakar diflomasiyya tsakanin Masar da Saudiyya ke fuskanta a cikin lokutan nan, hakan ya sanya Masar sake yin nazari dangane da farfado da alakarta da wasu kasashen da bata dasawa da su domin cike gibin abin ta rasa daga Saudiyyah.
-
Dakarun Kasar Yemen Sun Kakkabo Wani Jirgin Saman Leken Asiri Na Saudiyya
Nov 02, 2016 13:44Dakarun kasar Yemen da suke samun goyon bayan dakarun sa kai na kasar sun sami nasarar harbo wani jirgin saman leken asiri maras matuki na kasar Saudiyya wanda ya shigo sararin samaniyar kasar ta Yemen da nufin gudanar da ayyukan leken asiri.
-
Birtaniyya Ta Musanta Ikirarin Saudiyya Na Kai Hari Garin Makka Daga Kasar Yemen
Oct 31, 2016 01:57Ma'aikatar harkokin wajen Birtaniyya ta bayyana cewar harin da aka kai kasar Saudiyya da makami mai linzami daga Yemen ba Makka aka kai shi face dai filin jirgin saman Jiddah, lamarin da ke karyata zargin da Saudiyyan ta yi na cewa garin Makka aka kai wa harin.
-
Saudiyya : An Dakile Yunkurin Kai Hari A Jeddah
Oct 30, 2016 11:02Hukumomi a Saudiyya sun sanar da dakile wani yunkurin kai wani hari da aka shirya kaiwa a filin wasa na birnin Jeddah dake yammacin kasar.
-
An kashe wata Mata a gidan yari saudiya
Oct 27, 2016 14:36Wata Mata 'yar kasar Saudiya ta rasa ranta a gidan Yari sanadiyar bakar azabar da ta fuskanta
-
Saudiyya Ta Yanke Taimakon Da Take Bai Wa Palasdinawa
Oct 26, 2016 02:59Koma Bayan Tattalin Arzikin Saudiyya Ya Sa Ta Yanke Taimako Ga Palasdinawa.
-
Firayi Ministan Iraki Ya Kirayi Saudiyya Da Turkiyya Da Su Daina Katsalandan Cikin Harkokin Kasarsa
Oct 23, 2016 02:54Firayi ministan kasar Iraki Haider al-Abadi ya kirayi kasashen Turkiyya da Saudiyya da su guji katsalandan cikin harkokin cikin gidan kasarsa wacce a halin yanzu take cikin yaki da kungiyar ta'addancin nan ta Da'esh da take rike da wasu bangarori na kasar.
-
Saudiya ta saye Jirage marassa matuka daga Haramcecciyar kasar Isra'ila
Oct 23, 2016 02:08Kafafen yada labarai sun watsa rahoton cewa magabatan saudiya na sayen makaman yaki daga Haramcecciyar kasar Isra'ila
-
Saudiya ta saye Jirage marassa matuka daga Haramcecciyar kasar Isra'ila
Oct 23, 2016 02:07Kafafen yada labarai sun watsa rahoton cewa magabatan saudiya na sayen makaman yaki daga Haramcecciyar kasar Isra'ila