Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

saudiyya

  • MDD Na Ci Gaba Da Tuntubar Masu Rikici A Yemen

    MDD Na Ci Gaba Da Tuntubar Masu Rikici A Yemen

    Jun 17, 2018 13:31

    A daidai lokacin da ake ci gaba da gwabza fada a kusa da filin jirgin sama na Hodeida, wakilin Majalisar Dinkin Duniya a kasar Yemen, na ci gaba da tuntubar masu rikici akan samar da hanyoyin kauce wa jefa mazauna yankin cikin mawuyacin hali.

  • Yemen : Kwamitin Tsaro MDD, Ya Bukaci A Bar Tashar Ruwan Hudaida Bude

    Yemen : Kwamitin Tsaro MDD, Ya Bukaci A Bar Tashar Ruwan Hudaida Bude

    Jun 15, 2018 01:21

    Kwamitin tsaron Majalisar Dinkin Duniya, ya bukaci a bar tashar ruwan Hudaida a bude, domin bada damar ci gaba da shigar kayan agaji a birnin, domin kaucewa kara dagula al'amuran jin kai a wannan kasa wacce aka wa kallon mafi muni a duniya.

  • MDD : Harin Da Saudiyya Ta Kaddamar A Hodeida Zai Kara Dagula Al'ammura A Yemen

    MDD : Harin Da Saudiyya Ta Kaddamar A Hodeida Zai Kara Dagula Al'ammura A Yemen

    Jun 13, 2018 10:16

    Majalisar Dinkin Duniya, ta ce tana ci gaba da tattaunawa domin kaucewa zubar da jini a birnin Hodeida na kasar Yemen, inda kawancen da Saudiyya ke jagoranta ya kaddamar da hari a yau Laraba.

  • Wata Kafar Labaran Tunusiya Ta Ce Saudiyya Na Kokarin Juyin Mulki A Kasar Ta Tunusiya

    Wata Kafar Labaran Tunusiya Ta Ce Saudiyya Na Kokarin Juyin Mulki A Kasar Ta Tunusiya

    Jun 12, 2018 07:55

    Wata kafar watsa labaran Tunusiya ta fallasa makircin masarautar Saudiyya na kokarin sake dawo da hambararren shugaban kasar dan kama karya kan karagar shugabancin Tunusiya.

  • Saudiyya : Wani Bafaranshe Ya Kashe Kansa Bayan Ya Fado Daga Saman Ka'aba

    Saudiyya : Wani Bafaranshe Ya Kashe Kansa Bayan Ya Fado Daga Saman Ka'aba

    Jun 09, 2018 13:50

    Wani mutum dan asalin kasar Faransa ya kashe kansa ta hanyar fadowa daga kololuwar masallacin Ka'aba a Makkah.

  • Saudiyya : Al'Qaida Ta Ce Sauye-sauyen Bin Salman, Aikata ''Zunubi Ne''

    Saudiyya : Al'Qaida Ta Ce Sauye-sauyen Bin Salman, Aikata ''Zunubi Ne''

    Jun 01, 2018 10:19

    Kungiyar 'yan ta'adda ta Al'Qaida a kasashen Larabawa, ta ce sabbin sauye-sauyen zamantakewa na yarima mai jiran gado na Saudiyya, Mohamed Ben Salma, aikata zunubi ne.

  • Saudiyya Ta Tallafa Wa 'Yan Gudun Hijira Boko Haram A Nijar

    Saudiyya Ta Tallafa Wa 'Yan Gudun Hijira Boko Haram A Nijar

    May 30, 2018 06:23

    Saudiyya ta mika wa gwamnatin Nijar wani tallafin abinci da kuma kayan agaji, da yawan kudinsu ya kai Miliyan 750 na kudin Cfa.

  • Saudiyya Ta Sanar Da Mutuwar Sojojinta Biyu A Wani Gumurzu Da Dakarun Yemen

    Saudiyya Ta Sanar Da Mutuwar Sojojinta Biyu A Wani Gumurzu Da Dakarun Yemen

    May 27, 2018 13:24

    Saudiyya ta sanar da cewa wasu sojojin kasar sun mutu a wani gumurzu da suka yi da dakarun kungiyar Ansarullah na kasar Yemen a kan iyakar Saudiyya da Yemen din.

  • Qatar : An Bukaci A Kaurace Wa Sayar Da Kayan Saudiyya Da Kawayenta

    Qatar : An Bukaci A Kaurace Wa Sayar Da Kayan Saudiyya Da Kawayenta

    May 27, 2018 06:14

    Hukumomi a Qatar sun bukaci masu shaguna dasu janye daga tsarin saye da sayar wa na kayan da ake shigowa dasu daga gungun kasashen da Saudiya ke jagoranta.

  • Dakarun Yemen Sun Kai Hari Da Makamai Masu Linzami Kan Sansanin Sojin Saudiyya

    Dakarun Yemen Sun Kai Hari Da Makamai Masu Linzami Kan Sansanin Sojin Saudiyya

    May 25, 2018 00:54

    Dakarun kasar Yemen tare da daukin dakarun sa kai na kasar sun kai wani hari kan sansanin sojin kasar Saudiyya da ke Najran da ke kudancin kasar Saudiyyan a matsayin mayar da martani ga ci gaba da har-haren wuce gona da iri da Saudiyyan da kawayenta suke kai wa al'ummar Yemen.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS