-
MDD Na Ci Gaba Da Tuntubar Masu Rikici A Yemen
Jun 17, 2018 13:31A daidai lokacin da ake ci gaba da gwabza fada a kusa da filin jirgin sama na Hodeida, wakilin Majalisar Dinkin Duniya a kasar Yemen, na ci gaba da tuntubar masu rikici akan samar da hanyoyin kauce wa jefa mazauna yankin cikin mawuyacin hali.
-
Yemen : Kwamitin Tsaro MDD, Ya Bukaci A Bar Tashar Ruwan Hudaida Bude
Jun 15, 2018 01:21Kwamitin tsaron Majalisar Dinkin Duniya, ya bukaci a bar tashar ruwan Hudaida a bude, domin bada damar ci gaba da shigar kayan agaji a birnin, domin kaucewa kara dagula al'amuran jin kai a wannan kasa wacce aka wa kallon mafi muni a duniya.
-
MDD : Harin Da Saudiyya Ta Kaddamar A Hodeida Zai Kara Dagula Al'ammura A Yemen
Jun 13, 2018 10:16Majalisar Dinkin Duniya, ta ce tana ci gaba da tattaunawa domin kaucewa zubar da jini a birnin Hodeida na kasar Yemen, inda kawancen da Saudiyya ke jagoranta ya kaddamar da hari a yau Laraba.
-
Wata Kafar Labaran Tunusiya Ta Ce Saudiyya Na Kokarin Juyin Mulki A Kasar Ta Tunusiya
Jun 12, 2018 07:55Wata kafar watsa labaran Tunusiya ta fallasa makircin masarautar Saudiyya na kokarin sake dawo da hambararren shugaban kasar dan kama karya kan karagar shugabancin Tunusiya.
-
Saudiyya : Wani Bafaranshe Ya Kashe Kansa Bayan Ya Fado Daga Saman Ka'aba
Jun 09, 2018 13:50Wani mutum dan asalin kasar Faransa ya kashe kansa ta hanyar fadowa daga kololuwar masallacin Ka'aba a Makkah.
-
Saudiyya : Al'Qaida Ta Ce Sauye-sauyen Bin Salman, Aikata ''Zunubi Ne''
Jun 01, 2018 10:19Kungiyar 'yan ta'adda ta Al'Qaida a kasashen Larabawa, ta ce sabbin sauye-sauyen zamantakewa na yarima mai jiran gado na Saudiyya, Mohamed Ben Salma, aikata zunubi ne.
-
Saudiyya Ta Tallafa Wa 'Yan Gudun Hijira Boko Haram A Nijar
May 30, 2018 06:23Saudiyya ta mika wa gwamnatin Nijar wani tallafin abinci da kuma kayan agaji, da yawan kudinsu ya kai Miliyan 750 na kudin Cfa.
-
Saudiyya Ta Sanar Da Mutuwar Sojojinta Biyu A Wani Gumurzu Da Dakarun Yemen
May 27, 2018 13:24Saudiyya ta sanar da cewa wasu sojojin kasar sun mutu a wani gumurzu da suka yi da dakarun kungiyar Ansarullah na kasar Yemen a kan iyakar Saudiyya da Yemen din.
-
Qatar : An Bukaci A Kaurace Wa Sayar Da Kayan Saudiyya Da Kawayenta
May 27, 2018 06:14Hukumomi a Qatar sun bukaci masu shaguna dasu janye daga tsarin saye da sayar wa na kayan da ake shigowa dasu daga gungun kasashen da Saudiya ke jagoranta.
-
Dakarun Yemen Sun Kai Hari Da Makamai Masu Linzami Kan Sansanin Sojin Saudiyya
May 25, 2018 00:54Dakarun kasar Yemen tare da daukin dakarun sa kai na kasar sun kai wani hari kan sansanin sojin kasar Saudiyya da ke Najran da ke kudancin kasar Saudiyyan a matsayin mayar da martani ga ci gaba da har-haren wuce gona da iri da Saudiyyan da kawayenta suke kai wa al'ummar Yemen.