Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

saudiyya

  • Alaka Tsakanin Kasashen Habasha Da Saudiyya Tana Ci Gaba Da Yin Tsami

    Alaka Tsakanin Kasashen Habasha Da Saudiyya Tana Ci Gaba Da Yin Tsami

    May 24, 2018 01:57

    Bayan gwamnatin Habasha ta janye jakadanta daga Saudiyya, a halin yanzu kuma ta kirayi karamin jakadanta a kasar.

  • Jami'an Tsaron Sudan Sun Hana Wata Tawagar 'Yan Jaridar Kasar Zuwa Taro Saudiyya

    Jami'an Tsaron Sudan Sun Hana Wata Tawagar 'Yan Jaridar Kasar Zuwa Taro Saudiyya

    May 22, 2018 14:48

    Cibiyar tsaron kasar Sudan ta hana wata tawagar 'yan jiridar kasar zuwa halattar zaman taro a kasar Saudiyya.

  • Ci Gaba Da Murkushe Masu Rajin Kare Hakkin Bil-Adama A Kasar Saudiyya

    Ci Gaba Da Murkushe Masu Rajin Kare Hakkin Bil-Adama A Kasar Saudiyya

    May 19, 2018 07:39

    Mahukuntan Saudiyya suna ci gaba da kokarin murkushe 'yan adawar siyasa, masu rajin kare hakkin bil-Adama da kuma malaman addini da suke bayyana rashin amincewarsu da sabon salon siyasar kasar.

  • Saudiyya Tana Ci Gaba  Da Kai Hare-hare Akan Yemen

    Saudiyya Tana Ci Gaba Da Kai Hare-hare Akan Yemen

    May 15, 2018 07:19

    A kalla mutane biyar ne su ka kwanta dama a ci gaba da kai wa Yemen hari da sojojin Saudiyya suke yi

  • Yemen: Saudiyya Ta Sake Amfani Da Bama-baman Da Aka Haramta

    Yemen: Saudiyya Ta Sake Amfani Da Bama-baman Da Aka Haramta

    May 12, 2018 07:59

    Tashar talabijin al-masdar News ta Yemen ta ba da labarin cewa; A ranar juma'ar da ta gabata Saudiyyar ta yi amfani da makamai masu kwafso a yankin Hamadan da ke babban birnin kasar Sanaa

  • Jiragen Yakin Kawancen Sun Kashe Dukkanin Iyalin Wani Gida A Yemen

    Jiragen Yakin Kawancen Sun Kashe Dukkanin Iyalin Wani Gida A Yemen

    May 10, 2018 01:54

    Harin wuce gona da irin da kawancen Saudiya ke ci gaba da kaiwa kasar yemen yayin sanadiyar shahadar mutane biyar 'yan gida guda a jihar Sa'ada dake arewacin kasar

  • Saudia Zata Saka Kudade Masu Yawa A Sudan Don Sakawa Sojojinta Da Aka Kashe A Yemen

    Saudia Zata Saka Kudade Masu Yawa A Sudan Don Sakawa Sojojinta Da Aka Kashe A Yemen

    May 08, 2018 14:36

    Bayan da majalisar dokokin kasar Sudan ta bukaci gwamnacin kasar ta dawo da sojojinta da suke yaki a Yemen zuwa gida, kasar Saudia ta bada sanarwan kashe kudade masu yawa a kasar ta Sudan.

  • Sojojin Yemen Sun Tarwatsa Wani Sansanin Sojin Saudiyya A Yankin Asir

    Sojojin Yemen Sun Tarwatsa Wani Sansanin Sojin Saudiyya A Yankin Asir

    May 06, 2018 06:49

    Sojojin Yemen da suke sami dauki dakarun sa kai na kasar sun kai hari kan wani sansanin sojin Saudiyya da yake yankin Asir da makamai masu linzami inda suka tarwatsa wajen.

  • Bin Salman: Ko Dai Falastinawa Su Amince Da Sulhu Da Isra'ila Ko Kuma Su Rufe Bakinsu

    Bin Salman: Ko Dai Falastinawa Su Amince Da Sulhu Da Isra'ila Ko Kuma Su Rufe Bakinsu

    Apr 30, 2018 02:16

    Tashar talabijin ta 10 ta Haramtacciyar kasar Isra'ila ta bayar da rahoton cewa, a ziyarar da ya kai a kwanakin baya a kasar Amurka, saurayin yariman Saudiyya mai jiran gadon sarautar kasar Muhammad Bin Salman, ya gargadi Falastinawa da cewa, ko dai su amince su yi sulhu da Isra'ila, ko kuma su rufe bakunansu su daina magana.

  • Kasar Yemen Ta Sha Alwashin Mayar Da Martani Mai Kaushi Saboda Kisan Saleh Samad

    Kasar Yemen Ta Sha Alwashin Mayar Da Martani Mai Kaushi Saboda Kisan Saleh Samad

    Apr 25, 2018 00:57

    Ma'aikatar tsaron kasar Yemen ta sha alwashin mayar da martani mai kaushin gaske kan kisan gillan da aka yi wa daya daga cikin manyan jami'an kungiyar Ansarullah ta 'yan Houthi na kasar tana mai cewa Saudiyya da Amurka za su yi dan da na sanin wannan danyen aiki na su.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS