-
An Kawo Karshen Babban Taron Kur'ani Na Kasar Senegal
Jun 13, 2016 17:24An gudanar da bukin kammala babbar gasar kur'ani ta kasar Senegal tare da halartar manyan jami'an gwamnatin kasar da kuma jakadun kasashen musulmi.
-
Senegal ta jaddada Ci gaba da Fada da ayyukan ta'addanci a Afirka.
Jun 05, 2016 07:33Shugaban Senegal Ya jaddada wajabcin ci gaba da fada da masu wuce gona da iri a cikin nahiyar.
-
An buda taron kungiyar CEDEAO a kasar Senegal
Jun 04, 2016 19:00An bude Taro ECOWAS karo na 49 a birnin Dakar na kasar Senegal
-
An Tashi Tattaunawar Magance Rikicin Kasashen Senegal Da Gambiya Ba Tare Da An Cimma Matsaya Ba
May 17, 2016 17:59Rahotanni suna nuni da cewa an tashi baram-baram ba tare da an cimma matsaya ba a tattaunawar farko da aka gudanar tsakanin jami'an kasashen Gambiya da Senegal don maganace matsalar kan iyaka da ke tsakanin kasashen biyu.
-
Kasashen Amurka Da Senegal Sun Sanya Hannu A Kan Yerjejeniyar Tsaro A Tsakaninsu
May 03, 2016 11:58Gwamnatin kasar Amurka da ta kasar Senegal sun kulla sabon yerjejeniyar tsaro wacce zata bawa Amurka damar daukar
-
Rouhani Yayin Ganawa Da Shugaban Senegal: Makiya Suna Kokarin Raba Kan Al'ummar Musulmi Ne
Apr 16, 2016 17:29Shugaban kasar Iran Dakta Hasan Ruhani ya bayyana kokari rarraba kan al'ummar musulmi da kuma kirkiro kungiyoyi na 'yan ta'adda a matsayin wasu makirce-makirce guda biyu da makiya suke kulla wa al'ummar musulmi.
-
Fira Ministan Kasar Senegal Ya Fara Gudanar Da Ziyarar Aiki A Kasar Mauritaniya
Apr 08, 2016 04:37Fira ministan gwamnatin kasar Mali ya isa birnin Nouwakshot fadar mulkin kasar Mauritaniya da tawagar da ke rufa masa baya da nufin tattauna hanyoyin bunkasa alaka da huddar tattalin arzikin kasashen biyu.
-
Amurka Ta Aike Da Wasu Fursunonin Guantanamo Zuwa Kasar Senegal
Apr 04, 2016 17:42Ma'aikatar tsaron kasar Amurka, Pentagon, ta sanar da tusa keyar wasu 'yan kasar Libiya su biyu da sojojin Amurkan suke tsare da su a gidan yarin nan na Guantanamo da ke kasar Cuba na tsawon shekaru zuwa kasar Senegal don ci gaba da tsare su a can.
-
Dangantaka Na Ci Gaba Da Yin Tsami A Tsakanin Senegal Da Gambia
Apr 03, 2016 10:02Ana ci gaba da kai ruwa rana a tsakanin kasar Senegal da kuma makwbciyarta kasar Gambia.
-
Senegal : Yakin neman zaben raba-gardama kan kundin tsarin mulki
Mar 12, 2016 18:00A cikin daren wannan Asabar ne daga misalin karfe 12 na dare ake bude yakin neman zaben raba gardama a game da sabon kundin tsarin mulki a Senegal, wanda shugaban kasar Macky Sall ya gabatar na rage wa'adin mulki daga shekara bakwai zuwa biyar.