Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

siriya

  • Assad Ya Musanta Maganar Hadin Gwiwa Tsakanin Rasha Da Isra'ila Wajen Kawo Hari Siriya

    Assad Ya Musanta Maganar Hadin Gwiwa Tsakanin Rasha Da Isra'ila Wajen Kawo Hari Siriya

    Jun 10, 2018 06:27

    Shugaban kasar Siriya Bashar al-Assad yayi watsi da wasu rahotanni da suke cewa akwai hannun kasar Rasha ko kuma tana da masaniyya kan hare-haren baya-bayan nan da haramtacciyar kasar Isra'ila ta kawo kasar kafin a kawo su.

  • Rikici Ya Sake Kunno Kai Tsakanin Kungiyoyin 'Yan Ta'adda Da Suke Kasar Siriya

    Rikici Ya Sake Kunno Kai Tsakanin Kungiyoyin 'Yan Ta'adda Da Suke Kasar Siriya

    Jun 05, 2018 02:04

    Sakamakon sabanin mahanga a tsakanin jagororin kungiyoyin 'yan ta'adda a kasar Siriya musamman bangaren 'yan siyasarsu hakan ya janyo wasu da dama sun yi murabus daga kan mukamansu.

  • Kabilun Siriya Sun Sanar Da Goyon Bayansu Ga Shugaba Asad Da Kin Amincewa Da Sojojin Waje

    Kabilun Siriya Sun Sanar Da Goyon Bayansu Ga Shugaba Asad Da Kin Amincewa Da Sojojin Waje

    Jun 04, 2018 13:51

    Sama da kabilun kasar Siriya 70 ne suka sanar da goyon bayansu ga shugaban kasar Bashar al-Asad kamar yadda kuma suka sanar da kirkiro wani sansani na gwagwarmaya don fada da kasantuwar Amurka, Faransa da Turkiyya a kasar Siriyan.

  • Shugaban Rundunar Sojin Amurka Ya Gargadi Gwamnatin Kasar Siriya

    Shugaban Rundunar Sojin Amurka Ya Gargadi Gwamnatin Kasar Siriya

    Jun 01, 2018 09:16

    Shugaban rundunar sojin kasar Amurka ya gargadi gwamnatin Bashar Asad ta Siriya kan ta nisanci yin amfani da karfi a kan yankunan Kurdawar kasarta da suke shiyar arewa maso gabashin kasar ta Siriya.

  • Siriya : Assad Ya Yi Barazanar Yakar Mayakan Dake Samun Goyan Bayan Amurka

    Siriya : Assad Ya Yi Barazanar Yakar Mayakan Dake Samun Goyan Bayan Amurka

    May 31, 2018 05:35

    Shugaba Bashar al-Assad, na Siriya, ya yi barazanar yin amfani da karfi kan mayakan Kurdawa dana Larabawa dake samun goyan bayan Amurka.

  • Kasar Rasha Ta Sanar Da Mutuwar Jami'an Sojinta Hudu A Kasar Siriya

    Kasar Rasha Ta Sanar Da Mutuwar Jami'an Sojinta Hudu A Kasar Siriya

    May 28, 2018 01:59

    Ma'aikatar tsaron kasar Rasha ta sanar da cewa: Jami'an sojinta hudu da suke bada shawarwari kan dabarun yaki a kasar Siriya sun rasa rayukansu a lardin Dire-Zur da ke gabashin kasar Siriya.

  • Shamkhani: Iran ZA Ta Ci Gaba Da Taka Rawa A Siriya Da Kuma Goyon Bayan Gwargwarmaya

    Shamkhani: Iran ZA Ta Ci Gaba Da Taka Rawa A Siriya Da Kuma Goyon Bayan Gwargwarmaya

    May 27, 2018 13:25

    Babban sakataren majalisar koli ta tsaron kasar Iran Ali Shamkhani ya bayyana cewar Iran za ta ci gaba da taka rawar da take takawa a Siriya da kuma ci gaba da goyon bayan kungiyoyin gwagwarmayar duk kuwa da bukatar kawo karshen hakan da Amurka ta gabatar mata.

  • Amurka Ta Sake Yiwa Siriya Barazana

    Amurka Ta Sake Yiwa Siriya Barazana

    May 26, 2018 06:30

    Gwamnatin Amurka ta sake yiwa gwamnatin siriya barazana da mayar da martani mai tsanani a lokacin da ya dace kan abinda ta kira karya yarjejjeniyar tsagaita wuta.

  • Makaman Kariyar Siriya Sun Kakkabo Wasu Makamai Masu Linzami Da Aka Harbo Kusa Da Homs

    Makaman Kariyar Siriya Sun Kakkabo Wasu Makamai Masu Linzami Da Aka Harbo Kusa Da Homs

    May 25, 2018 00:56

    Makaman kariya na kasar Siriya sun kakkabo da kuma dakile wasu hare-hare da makamai masu linzami da aka kawo kan wani filin jirgin sama da ke kusa da garin Homs da ke yammacin kasar, kasa da kwana guda bayan wasu hare-hare da makamai masu linzamin da Amurka da kwayenta suka kai wasu sansanonin sojin kasar a garin Dayr al-Zawr.

  • Siriya Ta Yi Watsi Da Bukatar Amurka Kan Ficewar Dakarun Iran Da Na Hizbullah Daga Kasar

    Siriya Ta Yi Watsi Da Bukatar Amurka Kan Ficewar Dakarun Iran Da Na Hizbullah Daga Kasar

    May 23, 2018 13:04

    Mataimakin ministan harkokin wajen kasar Siriya, Faisal Miqdad yayi watsi da bukatar Amurka na ficewar dakarun Iran da na Hizbullah daga kasar Siriyan yana mai cewa wannan wani lamari ne da gwamnatin Siriya ce za ta dau mataki kansa.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS