Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

soja

  • Amurka Za Ta Janye Ma'aikatan Diplomasiyyarta Daga Syria A Cikin Sa'o'i 24

    Amurka Za Ta Janye Ma'aikatan Diplomasiyyarta Daga Syria A Cikin Sa'o'i 24

    Dec 20, 2018 06:58

    Kamfanin dillancin labarun Reuters ne ya ambato wani jami'in gwmanatin Amurka yana cewa kasar za ta janye dukkanin ma'aikatan harkokin waje daga Syria a cikin sa'o'i 24

  • Sojan Saman Nijeriya Guda Ya Rasu Sakamakon Hatsarin Jirgi A Abuja

    Sojan Saman Nijeriya Guda Ya Rasu Sakamakon Hatsarin Jirgi A Abuja

    Sep 29, 2018 05:56

    Rundunar sojin saman Nijeriya ta sanar da cewa daya daga cikin matuka jiragen samanta guda biyu da suka yi hatsari a wata unguwa a birnin tarayya Abuja a daidai lokacin da suke shawagi cikin shirye-shiryen bukukuwan ranar 'yancin kai da za a gudanar nan gaba.

  • An Yi Wa Manyan Jami'an Sojan Kasar Aljeriya Murabus

    An Yi Wa Manyan Jami'an Sojan Kasar Aljeriya Murabus

    Aug 24, 2018 12:57

    A cikin kasa da shekara guda gabanin manyan zabukan kasar Alheriya, shubagan kasa ya sauke wasu manyan kwamandojin soja daga mukamansu

  • Kungiyar Al Shabab ta yi ikrarin kashe dakarun Amison 59

    Kungiyar Al Shabab ta yi ikrarin kashe dakarun Amison 59

    Apr 02, 2018 06:27

    Kungiyar ta'addancin ta Al Shabab ta sanar da kashe dakarun sojan wanzar da zaman lafiya na kungiyar tarayyar Afrika Amisom da na gwamnatin Somaliya 59 a wasu jerin hare haren da ta kaddamar kan rundunar a yankin Bas-Shabelle, dake kudancin Magadisho babban birnin kasar Somaliya.

  • Yan Kungiyar Al-Shabab Sun Kashe Sojojin Uganda Masu Yawa A Kudancin Kasar Somaliya

    Yan Kungiyar Al-Shabab Sun Kashe Sojojin Uganda Masu Yawa A Kudancin Kasar Somaliya

    Apr 01, 2018 19:00

    Yan kungiyar Al-Shabab ta Somaliya sun kai farmaki kan sansanin dakarun wanzar da zaman lafiya da sulhu na kungiyar tarayyar Afrika "AMISOM" da ke kudancin kasar Somaliya, inda suka kashe sojoji masu yawa.

  • Priministan Kasar Libya Ya Jaddada Bukatar Hada Rundunar Sojojin Kasar Karkashin Babban Komanda Guda

    Priministan Kasar Libya Ya Jaddada Bukatar Hada Rundunar Sojojin Kasar Karkashin Babban Komanda Guda

    Mar 05, 2018 07:12

    Priministan kasar Libya Fa'iz Suraaj ya jaddada bukatar hada kan rundunar sojojin kasar karkashin shugabanci guda.

  • 'Yan Bindiga Sun Kashe Jandarmomin Nijar 13 A Kan Iyakan Kasar Mali

    'Yan Bindiga Sun Kashe Jandarmomin Nijar 13 A Kan Iyakan Kasar Mali

    Oct 22, 2017 05:19

    Rahotanni daga kasar Nijar sun bayyana cewar wasu jandarmomin kasar su 13 sun mutu kana wasu biyar kuma sun sami raunuka sakamakon harin da wasu 'yan bindiga dadi suka kai musu a sansaninsu a yammacin kasar kusa da kan iyakan kasar da kasar Mali.

  • Faduwar Jirgin Sama A Jamhuriyar Congo Ya Ci Rayukan Mutane Fiye Da 30

    Faduwar Jirgin Sama A Jamhuriyar Congo Ya Ci Rayukan Mutane Fiye Da 30

    Sep 30, 2017 17:59

    Kamfanin dillancin labarun Faransa ya ce; Jirgin ya fadi ne a yau asabar a kusa da birnin Kinshasha babban birnin kasar Jamhuriyar Demokradiyyar Congo.

  • MDD Za Ta Tura Dakarunta Zuwa Kasar Libiya.

    MDD Za Ta Tura Dakarunta Zuwa Kasar Libiya.

    Sep 09, 2017 18:59

    Manzon musaman na MDD a kasar Libiya ya ce nan ba da jimawa ba majalisar za ta tura dakarunta zuwa kasar Libiya

  • Wasu 'Yan Bindiga Sun Kai Hari Kan Gungun Jami'an Tsaro A Kasar Congo

    Wasu 'Yan Bindiga Sun Kai Hari Kan Gungun Jami'an Tsaro A Kasar Congo

    Aug 10, 2017 19:02

    Wasu 'yan bindiga sun kai hari kan wani gungu na jami'an tsaro a jihar Kivo ta arewa dake gabashin jamhoriyar demokaradiyar congo, lamarin da yayi sanadiyar mutuwa da kuma jikkatar mutane 6.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS