-
Sudan: Albashir Ya Yi Wa Wasu Manyan Jami'an Soji Ritaya
Mar 10, 2019 15:45Shugaban kasar Sudan Umar Hassan Albashir ya yi wa wasu daga cikin manyan jami'an sojin kasar ritaya.
-
Iran:An Fara Atsayin Soja A Jihar Isfahan
Jan 25, 2019 11:48Sojojin kasa na jamhoriyar musulinci ta Iran sun fara gudanar da wani gagarimin atisayin soja na shekarar 1397 yau juma'a a jihar Isfahan dake tsakiyar kasar
-
"Yan Gudun Hijirar Syria Sun Koma Garin Minbaj
Jan 03, 2019 19:06Rahotannin da suke fitowa daga Syria sun ce 'yan gudun hijira masu yawa ne su ka tsallaka mashigar Tayhah zuwa garin Minbaj da ke gundumar Halab
-
Sojojin Kasar Sudan Sun Bayyana Goyon Bayansu Ga Shugaba Umar Hassan al-Bashir
Dec 24, 2018 19:03A wani bayani da sojojin kasar ta Sudan su ka fitar sun bayyana cikakken goyon bayansu ga gwamnatin shugaba Umar Hassan al-Bashir domin kare cigaban kasa
-
Amurka Ta Kai Hari Akan Masallacin Garin Hajin Da Ke Kasar Syria
Dec 16, 2018 12:21Jiragen yakin kawancen da Amurka take jagoranta a kasar Syria ne su ka kai wa masallacin garin Hajin hari, da ke gundumar Deir Zur
-
Tashin Bam Ya Hallaka Mutane Da Dama A Garin Idlib Na Siriya
Oct 21, 2018 18:54Wata mota shake da bama-bamai ta tarwatse a tsakiyar garin Idlib na kasar Siriya, lamarin da ya yi sanadiyar mutuwa da kuma jikkatar mutane 15.
-
Uganda: An Kama Mutane 15 Da Laifin Kashe-kashe
Oct 04, 2018 07:59Jami'an tsaron kasar ta Uganda sun kama mutanan ne wadanda ake zargi da yin wasu jerin kashe-kashe a cikin kasar
-
Libya: Janar Haftar Ya Barazanar Cewa Sojoji Za Su Kwace Iko Da Birnin Tripoli
Sep 07, 2018 19:04Bbaban hafsan hafsoshin sojin kasar Libya Janar khalifa Haftar ya yi barazanar cewa, sojojin kasar za su kwace iko da birnin Tripoli, matukar gwamnatin hadin kasa da ke da mazauni a birnin ba ta iya kawo karshen tashe-tashen hankula a birnin ba.
-
Sojojin Syria Sun Sake Kwace Kauyuka Daga Hannun "Yan Ta'adda
Jul 21, 2018 19:08Tashar talabijin din Syria ta bayar da labarin cewa; A yayin farmakin kwace kauyukan an kashe 'yan ta'adda da dama tare da lalata manyan makamansu
-
An Gano Tarin Makaman Isra'ila A Yankunan Da Aka Tsarkake Na Siriya
Jul 18, 2018 18:13Dakarun tsaron Siriya sun gano tarin makaman Isra'ila a hanun 'yan ta'adda yayin tsarkake yankin Akrab na gefen kudancin Hamah.