Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

Somaliya

  • 'Yan Bindiga Sun Yi Garkuwa Da 'Yar Agaji A Somaliya_Red Cross

    'Yan Bindiga Sun Yi Garkuwa Da 'Yar Agaji A Somaliya_Red Cross

    May 03, 2018 05:35

    Kungiyar agaji ta kasa da kasa ta Red-Cross, ta sanar da cewa wasu 'yan bindiga sun yi garkuwa da wata jami'ar kiwan lafiya a wani gida dake Mogadisho babban birnin kasar Somaliya.

  • Wani Harin Kunan Bakin Wake Ya Kashe Manyan-Manyan Jami'an Sojojin Kasar Somalia

    Wani Harin Kunan Bakin Wake Ya Kashe Manyan-Manyan Jami'an Sojojin Kasar Somalia

    Apr 28, 2018 11:48

    Labaran da suke fitowa daga kasar Somalia sun bayyana cewa a wani harin kunan baklin wake da aka kaiwa manya-manyan jami'an sojojin kasar mutane ukku ne suka rasa rayukansu.

  • Ambaliyar Ruwa Ya Raba Sama Da Mutane Dubu 400 Da Gidajensu A Somaliya

    Ambaliyar Ruwa Ya Raba Sama Da Mutane Dubu 400 Da Gidajensu A Somaliya

    Apr 28, 2018 06:37

    Hukumar dake kula da 'yan gudun hijra ta MDD ta sanar a daren jiya juma'a cewa sama da mutane dubu 427 ne, ambaliyar ruwa ya raba da mahalinsu a yankuna daban-daban na kasar Somaliya cikin wannan wata na Avrilu da muke ciki.

  • Alaka Na Ci Gaba Da Kara Yin Tsami Tsakanin Somalia Da UAE

    Alaka Na Ci Gaba Da Kara Yin Tsami Tsakanin Somalia Da UAE

    Apr 18, 2018 06:41

    Sakamakon rashin jituwar da ya kunno kai tsakanin hadaddiyar daular larabawa (UAE) da kuma gwamnatin Somalia, a jiya UAE ta rufe babban asibitin Sheikh Zayid da ke Magadishu.

  • Dubban 'Yan Gudun Hijira Suna Kwarara Daga Kasar Habasha

    Dubban 'Yan Gudun Hijira Suna Kwarara Daga Kasar Habasha

    Apr 16, 2018 12:26

    Fiye da mutane 700,000 ne su ka bar gidajensu daga yankunan da ake rikici akan iyakokin kasashen Habsha da Somaliya

  • Isra'ila Ta Sallami Bakin Haure 'Yan Afrika 200

    Isra'ila Ta Sallami Bakin Haure 'Yan Afrika 200

    Apr 16, 2018 06:19

    Sama da bakin haure 'yan Afrika, 200 ne da ake tsare da su a wani gidan yari dake kudancin H.K. Isra'ila aka sallama a jiya Lahadi.

  • Somaliya Ta Dakatar Da Shirin UAE Na Horar Da Sojojin Kasar

    Somaliya Ta Dakatar Da Shirin UAE Na Horar Da Sojojin Kasar

    Apr 11, 2018 17:32

    Kasar Somaliya ta dakatar da kasar Hadaddiyar Daular Larabawa (UAE) daga shirin da take aiwatarwa a kasar na ba da horo ga daruruwan sojojin kasar a wata alama da ke nuni da irin tsamin da alakar da ke tsakanin kasashen biyu ta ke ci gaba da yi.

  • Kakakin Majalisar Dokokin Somaliya Yayi Murabus Kafin Kada Kuri'ar Korarsa

    Kakakin Majalisar Dokokin Somaliya Yayi Murabus Kafin Kada Kuri'ar Korarsa

    Apr 09, 2018 11:05

    Kakakin majalisar dokokin kasar Somaliya, Mohamed Sheikh Osman Jawari, yayi murabus daga mukaminsa jim kadan kafin 'yan majalisar su kada kuri'ar rashin amincewa da shi, lamarin da ya kawo karshen rikicin na siyasa da ake fama da shi a kasar.

  • Wasu Motoci Biyu Da Aka Makare Da Bama-Bamai Sun Tarwatse A Kasar Somaliya

    Wasu Motoci Biyu Da Aka Makare Da Bama-Bamai Sun Tarwatse A Kasar Somaliya

    Apr 07, 2018 06:30

    Wasu motoci biyu da aka makare da bama-bamai sun tarwatse a birnin Mogadishu fadar mulkin kasar Somaliya tare da halaka mutum guda.

  • Kungiyar Al Shabab ta yi ikrarin kashe dakarun Amison 59

    Kungiyar Al Shabab ta yi ikrarin kashe dakarun Amison 59

    Apr 02, 2018 06:27

    Kungiyar ta'addancin ta Al Shabab ta sanar da kashe dakarun sojan wanzar da zaman lafiya na kungiyar tarayyar Afrika Amisom da na gwamnatin Somaliya 59 a wasu jerin hare haren da ta kaddamar kan rundunar a yankin Bas-Shabelle, dake kudancin Magadisho babban birnin kasar Somaliya.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS