Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

Sudan

  • Jami'an Tsaron Sudan Sun Kame 'Yan Adawar Kasar Domin Hana Gudanar Da Zanga-Zanga

    Jami'an Tsaron Sudan Sun Kame 'Yan Adawar Kasar Domin Hana Gudanar Da Zanga-Zanga

    Nov 24, 2016 08:55

    Majiyar kungiyoyin 'yan adawar Sudan sun sanar da cewa: Jami'an tsaron kasar sun kame wasu daga cikin jagororin 'yan adawar kasar.

  • Shugaba Bashir Ya Bayyana Sudan Ta Kudu A Matsayin Abokiyar Gabar Kasar Sudan

    Shugaba Bashir Ya Bayyana Sudan Ta Kudu A Matsayin Abokiyar Gabar Kasar Sudan

    Nov 17, 2016 07:48

    Shugaban kasar Sudan Umar al-Bashir ya bayyana kasar Sudan ta Kudu da ke makwabtaka da kasar a matsayin 'abokiyar gabar' kasarsa yana sake barazanar daukan matakai matukar dai Sudan ta Kudu ba ta daina abubuwan da take yi wa kasarsa ba.

  • Kwamitin Tsaron UN Ya Bukaci Sudan Da Sudan Ta Kudu Su Koma Tattaunawa Kan YanKin Abey

    Kwamitin Tsaron UN Ya Bukaci Sudan Da Sudan Ta Kudu Su Koma Tattaunawa Kan YanKin Abey

    Nov 16, 2016 15:32

    Kwamitin tsaron majalisar dinkin duniya ya kirayi gwamnatocin Sudan da kuma Sudan ta kudu kan su koma kan teburin tattaunawa dangane da batun sake shata iyakokin yankin Abey.

  • Kwamitin Tsaro Ya Bukaci A Fara Tattaunawa  Tsakanin Sudan Da Sudan Ta Kudu

    Kwamitin Tsaro Ya Bukaci A Fara Tattaunawa Tsakanin Sudan Da Sudan Ta Kudu

    Nov 16, 2016 07:51

    Kwamitin tsaron Majalisar Dinkin Duniya ya bukaci kasashen Sudan Da Sudan Ta Kudu da su sake zama teburin tattaunawa a tsakaninsu don ayyana matsayin yankin Abyei da ke ci gaba da haifar da rikici a tsakaninsu.

  • An kame 'yan adawa a kasar Sudan

    An kame 'yan adawa a kasar Sudan

    Nov 09, 2016 07:51

    A yayin Zanga-zangar nuna rashin amincewa da karin farashin Man fetir, jami'an 'yan sanda sun kame 'yan adawa 21 a kasar Sudan

  • Ci Gaba Da Nuna Rashin Amincewar Al'ummar Sudan Da Karin Farashin Makamashi A Kasar

    Ci Gaba Da Nuna Rashin Amincewar Al'ummar Sudan Da Karin Farashin Makamashi A Kasar

    Nov 09, 2016 03:29

    Kasar Sudan tana ci gaba da fuskantar barazanar tashe-tashen hankula sakamakon matakin da mahukuntan kasar suka dauka na kara farashin makamashi a kasar lamarin da ya fusata al'umma tare da bayyana shirinsu na gudanar da zanga-zangar a duk fadin kasar.

  • Gwamnatin Sudan Ta Bayyana Irin Ci Gaban Da Ta Samu A Fuskar Karfin Soji

    Gwamnatin Sudan Ta Bayyana Irin Ci Gaban Da Ta Samu A Fuskar Karfin Soji

    Nov 07, 2016 11:34

    Shugaban Sudan ya sanar da cewa kasarsa ta samu gagarumin nasara da ci gaba a fuskar karfin soji ta hanyar gudanar da kere-keren makaman kare kai.

  • Gwamnatin Amurca Ta Tsawaita Takunkuman Tattalin Arzikin Da Ta Dorawa Kasar Sudan

    Gwamnatin Amurca Ta Tsawaita Takunkuman Tattalin Arzikin Da Ta Dorawa Kasar Sudan

    Nov 01, 2016 07:37

    Shugaban kasar Amurca Barak Obama ya tsawaita takunkuman tattalin arziki wanda gwamnatinsa ta dorawa kasar Sudan na tsawon shekara guda.

  • Shugaban Kasar Kenya Ya Kai Ziyarar Aiki A Sudan Kan Koton ICC

    Shugaban Kasar Kenya Ya Kai Ziyarar Aiki A Sudan Kan Koton ICC

    Oct 30, 2016 03:44

    Karamin ministan harkokin wajen kasar Sudan ya bayyana cewa ziyarar da shugaban kasar Kenya ya kai birnin Kharthum yana da muhimmanci matuka.

  • Za'a Sake Dawo Da Kujerar Priminister A Kasar Sudan

    Za'a Sake Dawo Da Kujerar Priminister A Kasar Sudan

    Oct 26, 2016 12:39

    Wata majiyar gwamnatin kasar Sudan ta bayyana cewa shugaban kasar Umar Hassan Al-Bashir ya bukaci a dawo da kujerar Priminister a tsarin siyasar kasar

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS