-
Sudan Ta Kirayi Kasar Sudan Ta Kudu Da Ta Yi Aiki Da Yarjejeniyoyin Da Ke Kasashen Biyu
Oct 22, 2016 15:33Bukatar Sudan Ga Makwabciyarta Ta Kudu Akan Yarjejeniyar Da Take tsakaninsu
-
Sudan Ta Yi Fatali Da Rahoton Amnesty
Sep 30, 2016 07:36Gwamnatin Sudan ta yi wasti da rahoton kungiyar Amnesty wanda ke cewa dakarun kasar sunyi amfani da makamai masu guba a yankin Darfur.
-
Amnesty Ta Zargi Sudan Da Amfani Da Makamai Masu Guba
Sep 29, 2016 08:36Kungiyar kare hakkin bil adama ta kasa da kasa Amnesty International, ta zargi sojojin gwamnatin Sudan da hallaka fararen hula da dama ta hanyar amfani da makamai masu guba a yankin Darfur.
-
Muhimmancin Tattaunawa Tsakanin Gwamnatin Suda Da 'Yan hammayya A cikin Gida.
Sep 28, 2016 03:48Shugaban Kasar Sudan, ya jaddada muhimmancin Tattaunawa Da 'Yan hamayya A cikin Gida.
-
Sudan Ta Yi Barazanar Rufe Kan Iyakokinta Da Sudan Ta Kudu
Sep 19, 2016 06:54Gwamnatin Sudan ta yi barazanar rufe kan iyakanta da kasar Sudan ta Kudu cikin kwanaki masu zuwa matukar dai makwabciyar nata ba ta kori kungiyoyi masu dauke da makamai da suke cikin kasar ba.
-
Zaman Lafiya Ya Dawo A Yankin Darfur
Sep 08, 2016 02:07Shugaban Kasar Sudan ya ce; Zaman Lafiya Ya Dawo A yankin Darfur.
-
Ci Gaba Da Dambaruwar Siyasar Kasar Sudan
Aug 27, 2016 01:19Dambaruwar siyasa tana ci gaba da daukan sabon salo a kasar Sudan sakamakon rashin cimma wata kwakkwarar matsaya a zaman taron kasa da ake gudanarwa da nufin samar da hanyar warware rikici da tashe -tashen hankula da suke ci gaba da addabar kasar.
-
An Sallami Magudun 'Yan Tawayen Sudan Ta Kudu Daga Asibiti A Kasar Sudan
Aug 26, 2016 12:30Rahotanni daga kasar Sudan bayyana cewar an sallami madugun 'yan tawayen kasar Sudan ta Kudu Riek Machar daga asibitin da yake kwance a can a kasar Sudan din sai dai kuma zai ci gaba da zama a birnin Khartoum, babban birnin kasar Sudan din har zuwa wani lokaci don kara murmurrewa.
-
Sabon Mataimakin Sudan Ta Kudu Ya Fara Ziyarar Aiki A Khartum
Aug 21, 2016 13:12Mataimakin shugaban kasar Sudan ta kudu Taban Deng Gai ya fara gudanar da wata ziyarar aiki ta kwanaki biyu a jamhuriyar Sudan, inda ya isa birnin Khartum a yau.
-
Zaman Taro Kan Yaki Da Ta’addanci A Kasar Sudan
Aug 19, 2016 01:20An bude wani zaman taro na kasa da kasa a jiya a birnin Khartum fadar mulkin kasar Sudan da zimmar ganin an kara samun wayewar kai dangane da batun ta’addanci.