-
Bullar Cutar Kwalara Ta Lashe Rayukan Mutane A Kasar Sudan Ta Kudu
Apr 10, 2017 12:00Ma'aikatar lafiya a Sudan ta Kudu ta sanar da mutuwar mutane akalla 29 sakamakon bullar cutar kwalara a kasar
-
MDD Ta Koka Kan Hana Jami'anta Isa Wajen Da Ake Zargin An Yi Kisan Kiyashi A Sudan Ta Kudu
Apr 08, 2017 05:38Majalisar Dinkin Duniya ta bayyana cewar gwamnatin Sudan ta Kudu ta hana jami'an tabbatar da zaman lafiya na majalisar kai ziyara garin Pajok inda ake zargin sojojin kasar sun kashe wani adadi mai yawa na fararen hula ciki kuwa har da kananan yara a farkon makon nan.
-
Wasu 'Yan Bindiga Sun Kai Hari A Gefen Gabashin Babban Birnin Sudan Ta Kudu.
Apr 07, 2017 17:56Jami'an 'Yan sandar Sudan ta Kudu sun sanar da kai harin bindiga a gefen gabashin babban birnin kasar, lamarin da ya yi sanadiyar mutuwa da kuma jikkatar mutane 19.
-
Dubban 'Yan Kasar Sudan Ta Kudu Suna Ci Gaba Da Yin Gudun Hijira
Apr 05, 2017 16:10Kakakin Hukumar Kula da 'Yan Gudun Hijira ta Majalisar Dinkin Duniya ta bayyana cewa: Tashe-tashen hankula suna ci gaba da raba al'ummar Sudan ta Kudu da muhallinsu.
-
Jagoran 'Yan Tawayen Sudan Ta Kudu Ya Soki Kungiyar IGAD
Mar 31, 2017 06:41Jagoran kungiyar 'yan tawayen kasar Sudan ta kudu Reick machar ya nuna rashin gamsuwarsa a kan matsayar da kungiyar bunkasa harkokin tattalin arzikin kasashen gabashin Afirka IGAD ta dauka kan rikicin Sudan ta kudu.
-
Sudan Ta Kudu: Unicef ta yi Gargadi Akan Fadawar Kananan Yara Cikin Matsalar Yunuwa
Mar 28, 2017 11:58Asusun kananan yara na majalisar dinkin duniya, Unicef; Karancin abincin da kananan yara su ke fama da shi zai jefa su cikin yunwa.
-
Kwamitin Tsaro Ya Bukaci Kawo Karshen Tashin Hankali A Sudan Ta Kudu
Mar 26, 2017 05:42Wakilan kasashe mambobin kwamitin tsaro na MDD sun amunce da gagarimin rinjaye da wani kudiri da ya bukaci kawo karshen tashin hankali cikin gaggawa da kuma tabbatar da zamen lafiya mai daurewa a Sudan ta Kudu.
-
MDD za ta tura karin Dakarun ta zuwa kasar Sudan ta kudu.
Mar 25, 2017 11:19Jami'in da ke kula da ayyukan wanzar da zaman lafiya na majalisar dinkin duniya, Herve Ladsous ya ce kafin karshen watan Avrilu tawagar farkon Dakarun yanki bisa jagorancin MDD za ta isa kasar Sudan ta kudu.
-
Sudan Ta Kudu : Hukumomi Ne Umul-Aba'insin Yunwa
Mar 24, 2017 17:58Masu sharhi kan lamuran yau da kulun sun dora alhakin bala'in yunwa dake shafar dariruwan al'umma a Sudan ta kudu kan mahukuntan kasar.
-
Bukatar MDD na tsagaita wuta cikin gaggawa a Sudan ta Kudu.
Mar 24, 2017 11:02Majalisar Dinkin Duniya ta bukaci bangarorin dake fada da juna a kasar Sudun ta kudu da su kawo karshen fada tare zartar da yarjejjeniyar tsagaita wuta.