Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

ta'addanci

  • Iraki : Hare-hare IS Sun Yi Ajalin Mutum A Kalla 52

    Iraki : Hare-hare IS Sun Yi Ajalin Mutum A Kalla 52

    Sep 14, 2017 16:03

    Kungiyar 'yan ta'adda ta IS ko kuma Da'esh ta dauki alhakin kai jerin hare-haren da suka yi sanadin mutuwar mutane a kalla 52 a kusancin Bagadaza babban birnin kasar.

  • Ran Gadin Shugaban Kasar Mali A Yankin Sahel Kan Yaki Da Ta'addanci

    Ran Gadin Shugaban Kasar Mali A Yankin Sahel Kan Yaki Da Ta'addanci

    Sep 14, 2017 05:54

    A ziyara da ya kai kasashen Nijar da Chadi shugaba Ibrahim Bubakar Keita na Mali ya jaddada wajabcin kafa rundinar hadin gwiwa ta kasashen yankin Sahel don yaki da ta'addanci.

  • IS Ta Dauki Alhakin Harin Da Ya Yi Ajalin Mutum 18 A Masar

    IS Ta Dauki Alhakin Harin Da Ya Yi Ajalin Mutum 18 A Masar

    Sep 12, 2017 05:49

    Kungiyar 'yan ta'adda ta (IS) ko kuma Da'esh ta dauki alhakin harin da ya yi sanadin mutuwar mutane 18 a yankin Sina na kasar Masar.

  • 'Yan Sandan Spain Da Moroko Sun Kama Wasu Manyan 'Yan Ta'adda

    'Yan Sandan Spain Da Moroko Sun Kama Wasu Manyan 'Yan Ta'adda

    Sep 06, 2017 11:08

    'Yan sandan kasashen Spain da Moroko sun yi awun gaba da wasu 'yan Moroko su biyar da wani dan Spain guda da ake zargi da kasantuwa cikin 'yan kungiyar ta'addancin da suke kashe mutane da kuma sare kansu.

  • Dakarun Iraki Na Ci gaba da Yakar 'Yan Ta'addan IS

    Dakarun Iraki Na Ci gaba da Yakar 'Yan Ta'addan IS

    Aug 21, 2017 11:16

    Sojojin Iraki sun kusanto yankin Tal Afar a ci gaba da farmakin da suka kaddamar domin kwato yankunan karshe dake hannun 'yan ta'addan Da'esh.

  • Zarif: Babu Ruwan Musulunci Da Ayyukan Ta'addanci Da Ake Yi Da Sunansa

    Zarif: Babu Ruwan Musulunci Da Ayyukan Ta'addanci Da Ake Yi Da Sunansa

    Aug 19, 2017 16:36

    Ministan harkokin wajen kasar Iran Dakta Muhammad Jawad Zarif ya bayyana cewar babu ruwan Musulunci da ayyukan ta'addancin da ake aikatawa da sunansa.

  • Spaniya : Ana Ci gaba da Farautar Wani Maharin Barcelona

    Spaniya : Ana Ci gaba da Farautar Wani Maharin Barcelona

    Aug 18, 2017 10:44

    'Yan sanda a Spaniya na ci gaba da farautar wani mutum bayan harin da ya yi sanadin mutuwar mutane 13 da kuma raunana wasu sama da dari a birnin Barcelona.

  • An Halaka Wani Sojan Amurka A Afganistan

    An Halaka Wani Sojan Amurka A Afganistan

    Aug 17, 2017 08:59

    Rundinar sojin Amurka a Afgnistan ta ce an kashe wani sajan ta a yakin da take da kungiyar 'yan ta'adda ta IS a yankin.

  • Harin Ta'addanci A Kasar Burkina Faso. ( sharhi)

    Harin Ta'addanci A Kasar Burkina Faso. ( sharhi)

    Aug 16, 2017 05:37

    Harin Ta'addanci A Kasar Burkina Faso. ( sharhi)

  • Ana Zaman Makoki Bayan Harin Ta'addanci A Burkina Faso

    Ana Zaman Makoki Bayan Harin Ta'addanci A Burkina Faso

    Aug 15, 2017 06:28

    A Burkina Faso an shiga zaman makoki na kwanaki uku tun daga jiya Litini bayan kazamin harin ta'addanci da ya yi sanadin mutuwar mutane 18 a wani gidan sayar da abinci a Ouagadugu babban birnin kasar.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS