Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

ta'addanci

  • IS Ta Dauki Alhakin Kai Harin Ofishin Hukumar Zabe A Libiya

    IS Ta Dauki Alhakin Kai Harin Ofishin Hukumar Zabe A Libiya

    May 03, 2018 05:23

    Kungiyar 'yan ta'adda ta (IS) ta dauki alhakin kai harin kunan bakin wake da ta ce ya yi sanadin mutuwar mutum a kalla 15 a babban ofishin hukumar zabe na Tripoli.

  • Harin Kunar Bakin Wake Ya Yi Ajalin Mutum A Kalla 31 A Afganistan

    Harin Kunar Bakin Wake Ya Yi Ajalin Mutum A Kalla 31 A Afganistan

    Apr 22, 2018 11:16

    Hukumomin kiwan lafiya a Afganistan sun ce a kalla mutane 31 ne suka rasa rayukansu, kana wasu 54 na daban suka raunana, biyo bayan wani harin kunar bakin wake a kabul, babban birnin kasar.

  • Kotu Ta Yanke Hukuncin Daurin Shekaru 15 Kan Wani Da Ake Zarkinsa Da Ta'ddanci A Sanegal

    Kotu Ta Yanke Hukuncin Daurin Shekaru 15 Kan Wani Da Ake Zarkinsa Da Ta'ddanci A Sanegal

    Apr 10, 2018 11:05

    Kotu a kasar Senegal ta yanke hukuncin daurin shekaru 15 a kidan kaso kan ga wani dan kasar mai dauke da takardar zama dan kasar Faransa bayan da ta same shi da lafin alaka da kungiyoyin 'yan ta'adda.

  • Kotu A Senegal Ta Zartar Da Hukuncin Daurin Shekaru 15 Kan Wani Dan Ta'adda A Kasar

    Kotu A Senegal Ta Zartar Da Hukuncin Daurin Shekaru 15 Kan Wani Dan Ta'adda A Kasar

    Apr 09, 2018 19:00

    Wata kotu a kasar Senegal ta zartar da hukuncin dauri na tsawon shekaru 15 a gidan kurkuku kan wani dan kasar da ke da takardar dan kasa a Faransa bayan samunsa da laifin shiga kungiyar ta'addanci.

  • Kenya Ta Sanya Ladan Dala 160,000 Ga Wanda Ya Bayyana 'Yan Ta'adda

    Kenya Ta Sanya Ladan Dala 160,000 Ga Wanda Ya Bayyana 'Yan Ta'adda

    Apr 06, 2018 14:23

    'Yan sanda a kasar Kenya sun sanya ladan dalar Amurka 160,000 ga duk wanda ya bayar da bayyanan da zasu kai ga cafke wasu 'yan ta'adda takwas da suke nema ruwa a jallo.

  • Somaliya : Bam Ya Kashe Mutum 14 A Mogadisho

    Somaliya : Bam Ya Kashe Mutum 14 A Mogadisho

    Mar 23, 2018 04:07

    Hukumomi a Somaliya sun ce mutane a kalla 14 ne suka gamu da ajalinsu, kana wasu da dama suka raunana a wani harin bam da aka kai a gaban wani shahararren hotel a Mogadisho babban birnin kasar.

  • Afganistan : Harin Ta'addanci Ya Kashe Mutum 26 A Kabul

    Afganistan : Harin Ta'addanci Ya Kashe Mutum 26 A Kabul

    Mar 21, 2018 18:13

    Rahotanni daga Afganistan na cewa mutane a kalla 26 ne galibi samari suka rasa rayukansu a wani harin kunar bakin wake da kungiyar 'yan ta'adda ta IS ta dauki alhakin kaiwa a Kabul babban birnin kasar.

  • Jami'an Tsaron Iran Sun Kame Gungun 'Yan Ta'adda A Shiyar Kudu Maso Yammacin Kasar

    Jami'an Tsaron Iran Sun Kame Gungun 'Yan Ta'adda A Shiyar Kudu Maso Yammacin Kasar

    Mar 18, 2018 06:28

    Rundunar tsaron Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta kame wani gungun 'yan ta'adda a lardin Khuzestan da ke shiyar kudu maso yammacin kasar.

  • Taliban Ta Dauki Nauyin Harin Da Aka Kai A Kabul

    Taliban Ta Dauki Nauyin Harin Da Aka Kai A Kabul

    Mar 17, 2018 19:26

    Kungiyar Taliban ta dauki alhakin harin bama-baman da aka kaddamar a birnin kabul fadar mulkin kasar Afghanistan.

  • Kasashen Iran, Iraki, Siriya Da Rasha Sun Sha Alwashin Kawo Karshen Ta'addanci A Yanki G/Tsakiya

    Kasashen Iran, Iraki, Siriya Da Rasha Sun Sha Alwashin Kawo Karshen Ta'addanci A Yanki G/Tsakiya

    Mar 14, 2018 11:07

    Kasashen Iran, Iraki, Siriya Da Rasha sun bayyana wajibcin karfafa cibiyar hadin gwiwa a tsakaninsu da ke birnin Bagadaza da nufin kawo karshen ayyukan ta'addanci a yankin Gabas ta tsakiya.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS