Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

takunkumi

  • Gwamnatin Amurka Ta Yi Barazanar Dorawa Koriya Ta Arewa Takunkumai Masu Tsanani

    Gwamnatin Amurka Ta Yi Barazanar Dorawa Koriya Ta Arewa Takunkumai Masu Tsanani

    Feb 22, 2019 19:17

    Sakataren harkokin wajen kasar Amurka Mike Pompeo ya bayyana cewa Amurka ba zata dauke takunkuman da ta dorawa Korea ta Arewa ba.

  • Qatar Ta Haramta Kayan Da Aka Kera A Kasashen Saudiyya, Bahrain, UAE Da Masar

    Qatar Ta Haramta Kayan Da Aka Kera A Kasashen Saudiyya, Bahrain, UAE Da Masar

    Jan 31, 2019 12:18

    Ministan tattalin arziki na kasar Qatar ne ya sanar da haramta shigar da kayan da aka kera a cikin kasashen hudu da su ka killace kasarsa

  • Faransa Ta Bukaci Iran Ta Dakatar Da Shirinta Na Makamai Masu Linzami

    Faransa Ta Bukaci Iran Ta Dakatar Da Shirinta Na Makamai Masu Linzami

    Jan 25, 2019 19:16

    Ma'aikatar harkokin wajen kasar Faransa ta bada sanarwan cewa shirin makamai masu linzami na kasar Iran barazana ne gareta, don haka ne dole Iran ta dakatar da shirin ko kuma ta dora mata takunkumai masu tsanani

  • Gwamnatin Amurka Ta Kara Yawan Kamfanonin Kasar Iran Da Ta Dorawa Takunkuman Tattalin Arziki.

    Gwamnatin Amurka Ta Kara Yawan Kamfanonin Kasar Iran Da Ta Dorawa Takunkuman Tattalin Arziki.

    Jan 24, 2019 19:25

    Ma'aikatar kudi ko baitul Malin Amurka ta bada sanarwan kara wasu kamfanonin jaragen sama mallalin iraniyawa cikin jerin wadanda ta dorawa takunkumi a yau Alhamis.

  • Majalisar Wakilan Amurka Ta Amince Da Wani Kuduri Na Takurawa Siriya

    Majalisar Wakilan Amurka Ta Amince Da Wani Kuduri Na Takurawa Siriya

    Jan 23, 2019 07:09

    Majalisar wakilai a kasar Amurka ta amince da wani kuduri wanda zai sa gwamnatin shugaban Trump ta kara kakabawa gwamnatin kasar Siriya takunkuman tattalin arziki.

  • Amurka Ta Kakaba Wa Wani Dan Kasar Afirka Ta kudu Takunkumi

    Amurka Ta Kakaba Wa Wani Dan Kasar Afirka Ta kudu Takunkumi

    Nov 20, 2018 09:19

    Baitul-Malin kasar Amurka ne ya sanar da kakawa Vladlen Amtchentsev takunkumi saboda ya keta takunkumin man fetur da Amurka ta sa'a kasar Korea ta Arewa.

  • Zarif: Takunkumin Amurka A Kan Iran Ya Bakanta Sunan Amurka A Duniya

    Zarif: Takunkumin Amurka A Kan Iran Ya Bakanta Sunan Amurka A Duniya

    Nov 07, 2018 19:05

    Ministan harkokin wajen kasar Iran Muhammad Jawad Zarif ya bayyana cewa, takunkumin da Amurka ta sake kakaba wa Iran, ya kara bakanta sunan Amurka a duniya.

  • Kasashen Duniya Na Ci Gaba Da Nuna Adawarsu Da Sake Kakabawa Iran Takunkumi Da Amurka Ta Yi

    Kasashen Duniya Na Ci Gaba Da Nuna Adawarsu Da Sake Kakabawa Iran Takunkumi Da Amurka Ta Yi

    Nov 06, 2018 05:25

    Kasashe da cibiyoyin kasa da kasa na ci gaba da nuna rashin amincewarsu da sake kakabawa Iran takunkumi da Amurka ta yi, suna masu shan alwashin ci gaba da harkokin kasuwanci da Iran din da kuma riko da yarjejeniyar nukiliyan da aka cimma da kasar.

  • Shirin Musayar Kudade Tsakanin Iran Da Tarayyar Turai Na Tafiya Yadda Yakamata

    Shirin Musayar Kudade Tsakanin Iran Da Tarayyar Turai Na Tafiya Yadda Yakamata

    Nov 05, 2018 19:08

    Ma'aikatar harkokin wajen kasar Iran ta bada sanarwan cewa shirin musayar kudade tsakanin Iran da kasashen tarayyar Turai na tafiya kamar yadda ya dace

  • Al-Ihram:Takunkumin Da Amurka Ta Kakabawa Iran Ya Fuskanci Kalu Bale

    Al-Ihram:Takunkumin Da Amurka Ta Kakabawa Iran Ya Fuskanci Kalu Bale

    Nov 04, 2018 19:19

    Jaridar Al-Ihram ta kasar Masar ta ce sabanin da'awar da magabatan kasar Amurka suka yi, takunkumin da suka kakabawa ya yi gaggauwa rushewa, kuma Kasar Iran da kawayenta sune za su samu nasara a wannan fada.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS