-
Ma'aikatar Harkokin Wajen Iran Ta Mayar Da Martani Kan Takunkumin Amurka
Nov 03, 2018 19:11Ma'aikatar harkokin wajen kasar Iran ta mayar da martani dangane da sabbin takunkuman da gwamnatin kasar Amurka ta kakba wa kasar ta Iran.
-
Kwanaki 8 Babu Labarin Shugaban Kasar Gabon Tun Bayan Tafiyarsa Saudiyya
Nov 01, 2018 05:12Tun bayan da shugaban kasar Gabon Ali Bango ya yi tafiya zuwa kasar Saudiyya a ranar Laraban makon da ya gabata, har inda yau take ba a kara jin duriyarsa ba.
-
Rasha Ta Mayar Da Kakkausan Martani Kan Sabbin Takunkuman Amurka A Kan Iran
Oct 18, 2018 05:51Gwamnatin kasar Rasha ta mayar da martani da kakkausar murya dangane da sabbin takunkuman da Amurka ta sake kakaba wa kasar Iran.
-
Aiki Tare Tsakanin Rasha Da Iran Zai Rage Tasirin Takumkumin Amurka.
Oct 14, 2018 12:09Wani jami'in kasar Rasha ya ce aikin tare tsakanin kasashen Rasha da Iran zai rage tasirin takunkumin da kasar Amurka ta kakabawa kasashen biyu.
-
Shirin Majalisar Dokokin Amurka Na Dorawa Kungiyar Hizbullah Ta kasar Lebanon Takunkuman Tattalin Arziki
Oct 14, 2018 06:39A cikin makon da ya gabata ne majalisar dattawan kasar Amurka ta fara wani shiri na dorawa kungiyar Hizbullah ta kasar Lebanon Takunkumi.
-
Babban Bankin Iran: Takunkuman Amurka Ba Za Su Yi Tasiri A Harkokin Kudi Na Kasr Ba.
Oct 06, 2018 06:43Shugaban babban bankin Iran Abdunnasir Himmati ya ce takunkuman da gwamnatin Amurka ta dorawa kasar Iran ba zasu yi tasiri a cikin harkokin kudi na kasar Iran ba.
-
China Ta Gayyaci Jakadan Amurka Kan Kakaba Mata Takunkumi
Sep 22, 2018 17:45Ma'aikatar harkokin wajen China, ta kirayi jakadan AMurka a birnin Pekin, domin bayyana masa fishin kasar akan takunkumin da Amurkar ta kakaba wa wani bengaren sojin kasar, saboda sayen makaman yakin Rasha.
-
Bolivia Ta Yi Allawadai Da Tsawaita Takunkuman Da Amurka Ta Dorawa Kasar Cuba.
Sep 12, 2018 11:53Shugaban kasar Bolivia Evo Marales ya yi Allawadai da tsawaita takunkuman kasuwanci wanda gwamnatin Amurka da dorawa kasar Cuba.
-
Hukumar Kula Da Makamashi ta Duniya Ta Yi Gargadi Kan Sanya Takunkumin Man Fetir A Kan Iran
Aug 10, 2018 18:56Cikin wani sabon rahoto da ta fitar Hukumar kula da Makamashi ta Duniya, IEA,ta ce takukumin da Amurka ta kakabawa Iran na sayar da man fetir, idan ya fara aiki zai dagula kasuwar man fetir a Duniya
-
Amurka Zata Dorawa Rasha Sabbin Takunkuman TattalinArziki.
Aug 09, 2018 06:56Ma'aikatar harkokin wajen Amurka ta bayyana cewa zata kakabawa kasar Rasha sabbin takunkuman tattalin arziki saboda zargin ta yi amfani da iska mai guba wajen halaka Sergei Skripal a kasar Britania.