Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

taro

  • An Fara Taron Shugabanin Kungiyar ECOWAS A Kasar Ghana

    An Fara Taron Shugabanin Kungiyar ECOWAS A Kasar Ghana

    Feb 22, 2018 05:28

    Shugabanin kungiyar bunkasa tattalin arzikin yammacin Afirka ECOWAS ko CEDEAO sun fara gudanar da taronsu karo na biyar da nufin lalubo hanya mai sauki na samar da kudin bai daya a tsakanin kasashen.

  • Ministocin Harkokin Wajen Kasashen Kungiyar Hadin Kan Kasashen Larabawa Zasu Gudanar Da Taro

    Ministocin Harkokin Wajen Kasashen Kungiyar Hadin Kan Kasashen Larabawa Zasu Gudanar Da Taro

    Jan 31, 2018 12:03

    Ministocin harkokin wajen kasashen Kungiyar Hadin kan kasashen Larabawa zasu gudanar da zaman taro a gobe Alhamis domin yin nazari kan batun aniyar Amurka na maida birnin Qudus fadar mulkin gwamnatin Haramtacciyar kasar Isra'ila.

  • Taron Hadin Gwiwar Kungiyar Kasashe Biyar Na Yankin Sahel  Da Turai A Birnin Paris

    Taron Hadin Gwiwar Kungiyar Kasashe Biyar Na Yankin Sahel Da Turai A Birnin Paris

    Dec 15, 2017 16:51

    Kasashen Jamus da Faransa tare da kasashen Afirka biyar na yankin Sahel sun gudanar da taro da nufin gaggauta fara aikin rundunar hadin gwiwa ta yaki da ta'addanci a yankin Sahel.

  • A Gobe Labara Za A Bude Taron Hadin Guiwa Tsakanin Tarayyar Afirka Da Turai

    A Gobe Labara Za A Bude Taron Hadin Guiwa Tsakanin Tarayyar Afirka Da Turai

    Nov 28, 2017 11:59

    Taro wanda zai sami halartar fiye da mutane 600 daga nahiyoyin biyu za a yi shi ne a kasar Cote Voire domin tattaunawa alaka a tsakaninsu.

  • Iraki: Shugabannin Kurdawa Suna Taro A Yankin Sulaimaniyya Kan Batun Ballewa Daga Iraki.

    Iraki: Shugabannin Kurdawa Suna Taro A Yankin Sulaimaniyya Kan Batun Ballewa Daga Iraki.

    Oct 15, 2017 12:24

    A yau lahadi ne shugaban yankin Kurdawa Mas'ud Barzani ya isa yankin na Sulaimaniyya saboda halartar taron dukkanin bangarorin Kurdawa akan batun ballewa daga Iraki.

  • An Bude Zaman Taron Babban Zauren Majalisar Dinkin Duniya Karo Na 72

    An Bude Zaman Taron Babban Zauren Majalisar Dinkin Duniya Karo Na 72

    Sep 19, 2017 19:30

    Babban sakataren Majalisar Dinkin Duniya ya bude zaman taron babban zauren Majalisar karo na 72 ta hanyar gabatar da jawabinsa kan hatsarin makaman nukiliya.

  • An Kawo Karshen Zaman Taron Shugabannin Kasashen Kungiyar Tarayyar Afrika Karo Na 29

    An Kawo Karshen Zaman Taron Shugabannin Kasashen Kungiyar Tarayyar Afrika Karo Na 29

    Jul 05, 2017 05:30

    Jawabin bayan taron shugabannin kasashen kungiyar tarayyar Afrika karo na 29 ya jaddada bukatar neman hanyar magance matsalolin da suke ci gaba da addabar nahiyar Afrika.

  • Taron Ministocin Harakokin Wajen Kasashen Afirka A Najeriya

    Taron Ministocin Harakokin Wajen Kasashen Afirka A Najeriya

    Jun 10, 2017 11:53

    An Gudanar da taron Ministocin Harakokin wajen kasashen Afirka da arewacin Kasashen Turai a birnin Abuja fadar milkin Najeriya.

  • Zarif: Zai Fi Kyau Ga Trump Ya Kula Kada A Sake Kai Musu Hari Irin Na 9/11

    Zarif: Zai Fi Kyau Ga Trump Ya Kula Kada A Sake Kai Musu Hari Irin Na 9/11

    May 21, 2017 17:19

    Ministan harkokin wajen kasar Iran Muhammad Jawad Zarif, ya ja hankalin shugaban kasar Amurka Donald Trump da cewa, da zai fi a gare shi a ziyarar da yake yi a saudiyya ya tabbatar da cewa sun daddale da mahukuntan kasar, domin kada a sake kai ma Amurka wani hari makamancin 9/11.

  • Taron Farko Na Hukumar Yan Sanda Ta Tarayyar Afrika AFRIPOL A Algeria

    Taron Farko Na Hukumar Yan Sanda Ta Tarayyar Afrika AFRIPOL A Algeria

    May 16, 2017 06:00

    An bude taron hukumar yan sanda ta tarayyar Afrika AFRIPOL a takaice a birnin Algiest na kasar Algeria, tare da halattar shuwagabannin yan sanda na kasashen nahiyar Afrika da wasu kasashen duniya.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS