Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

taro

  • An Bude Taron Kasashe Da Su Ke Makwabtaka Da Libya A Kasar Aljeriya

    An Bude Taron Kasashe Da Su Ke Makwabtaka Da Libya A Kasar Aljeriya

    May 08, 2017 11:50

    Manzon Majalisar Dinkin Duniya na musamman ya ce manufar taron shi ne bada kariya ga al'ummar kasar.

  • Zaman Taron Kasashe Masu Makwabtaka Da Libya A Aljeriya

    Zaman Taron Kasashe Masu Makwabtaka Da Libya A Aljeriya

    May 08, 2017 07:30

    Manzon musamman na majalisar dinkin duniya a kan rikicin kasar Libya ya bayyana cewa,a yau za a fara gudanar da zaman taron kasashe masu makwabtaka da kasar Libya a kasar Aljeriya.

  • Komitin Shirin Sake Nazarin Yerjejeniyar NPT Ya Fara Zamansa Na Farko

    Komitin Shirin Sake Nazarin Yerjejeniyar NPT Ya Fara Zamansa Na Farko

    May 02, 2017 14:36

    Konitin da aka kafa don shirya taron sake nazarin yerjejeniyar NPT ta hana yaduwar makaman Nuklia ya fara zamansa na farko a birni Vienna na kasar Austria.

  • Taron Masanan Kasashen Yammacin Afirka Kan Fada Da Ta'addanci A Kasar Togo

    Taron Masanan Kasashen Yammacin Afirka Kan Fada Da Ta'addanci A Kasar Togo

    Apr 28, 2017 05:54

    A ci gaba da kokarin samo hanyoyin da za a bi wajen fada da ta'addanci a kasashen Yammacin Afirka, masana harkokin tsaro daga kasashe 10 na Yammacin Afirka sun gudanar da wani taro a birnin Lome, babban birnin kasar Togo don tattauna hanyoyin da za a bi wajen fada da ta'addancin.

  •  Kwamitin Tsaron MDD Ya Fara Taro Kan Kasar Siriya

    Kwamitin Tsaron MDD Ya Fara Taro Kan Kasar Siriya

    Apr 27, 2017 18:07

    Kwamitin tsaron MDD ya fara gudanar da taro kan yanayin da Al'ummar kasar Siriya ke ciki a birnin New York na kasar Amurka.

  • Ministocin Harkokin Wajen Rasha, Iran, Syria, Sun Gudanar Da Zama A Moscow

    Ministocin Harkokin Wajen Rasha, Iran, Syria, Sun Gudanar Da Zama A Moscow

    Apr 14, 2017 15:22

    Ministocin harkokin wajen kasashen rasha, Iran da kuma Syria, sun gudanar da wani zama na musamman a yau a birnin Moscow, domin tattauna muhimman lamurra da suka shafi halin da ake ciki a Syria, da kuma daukar matakai na hadin gwiwa a tsakaninsu domin tunkarar lamarin.

  • Tunisia Ta Bayyana Damuwa Matuka Dangane Da Dawowar 'Yan Ta'adda A Kasar

    Tunisia Ta Bayyana Damuwa Matuka Dangane Da Dawowar 'Yan Ta'adda A Kasar

    Apr 06, 2017 12:28

    Gwamnatin kasar Tunisia ta bayyana kaduwarta matuka dangane da dawowar 'yan ta'addan takfiriyya 'yan asalin kasar da suke yaki a kasashen Syria da Iraki da Libya.

  • Sudan: An Bude Taro Akan Harkokin Tsaro A Nahiyar Afirka Da Kasashe 30 Su ke Halarta.

    Sudan: An Bude Taro Akan Harkokin Tsaro A Nahiyar Afirka Da Kasashe 30 Su ke Halarta.

    Apr 04, 2017 16:55

    Jami'an tsaro daga kasashe 30 na nahiyar Afirka sun fara zaman kwanaki uku domin tattauna barazanar ta'addanci da nahiyar ta ke fuskanta.

  • An fara taron kungiyar hadin kai Majalisu na kasashen Larabawa a Marocco

    An fara taron kungiyar hadin kai Majalisu na kasashen Larabawa a Marocco

    Mar 21, 2017 08:44

    Kungiyar Harin kan 'yan Majalisu na kasashen Larabawa sun fara taron su na 24 a Birnin Rabat fadar milkin kasar Marocco

  • Kungiyoyin Da Ke Dauke Da Makamai A Arewacin Mali Sun Zauna Tare Da Gwamnati

    Kungiyoyin Da Ke Dauke Da Makamai A Arewacin Mali Sun Zauna Tare Da Gwamnati

    Feb 12, 2017 07:10

    Wakilan kungiyoyin da ke dauke da makamai a arewacin kasar Mali sun gudanar da wani zaman tattaunawa tare da wakilan gwamnatin kasar a birnin Bamako.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS