-
An Gudanar Da Jana'izar Shahidan Harin Ta'addanci Na Birnin Tehran
Jun 09, 2017 11:17Jim kadan bayan kammala sallar Juma'a ne aka gudanar da Jana'izar Shahidan harin ta'addancin da aka kawo birnin Tehran ranar Larabar da ta gabata tare da halartar duban mutane gami da manyar jami'an gwamnatin Jamhuriyar musulunci ta Iran
-
Afirka Ta Kudu Ta Yi Alawadai Da Harin Ta'addancin Da Aka Kai Birnin Tehran
Jun 09, 2017 11:17Ma'aikatar Harakokin wajen kasar Afirka Ta kudu ta yi alawadai da harin ta'addancin da aka Tehran babban birnin kasar Iran
-
Duniya Na Ci Gaba Da Allawadai Da Harin Tehran
Jun 08, 2017 11:54Majalisar Dokokin kasar Italiya Ta yi shuru na minti guda domin girmama wadanda harin birnin Tehran ya ritsa da su.
-
Rundunar 'Yan Sandan Tehran: An Kama Mutane 5 Da Ake Zargi Da Harin Hubbaren Imam Khumaini
Jun 08, 2017 05:23Shugaban 'yan sandan birnin Tehran, babban birnin Jamhuriyar Musulunci ta Iran ya bayyana cewar jami'an tsaron kasar sun kama mutane biyar da ake zargi da hannun cikin harin ta'addancin da aka kai haramin Imam Khumaini (r.a) a jiya yana mai jaddada cewa a halin yanzu dai birnin na Tehran yana cikin aminci babu wata damuwa.
-
Kwamitin Tsaron MDD Yayi Allah Wadai Da Harin Ta'addancin Da Aka Kai Tehran
Jun 08, 2017 05:22Kwamitin tsaron Majalisar Dinkin Duniya, cikin wata sanarwa da ya fitar a safiyar yau din nan Alhamis, yayi Allah wadai da kuma kakkausar suka ga harin ta'addancin da aka kai Tehran, babban birnin Jamhuriyar Musulunci ta Iran.
-
Ayat. Khamenei: Koda Wasa Harin Ta'addancin Tehran Ba Zai Kashe Gwuiwan Al'ummar Iran Ba
Jun 08, 2017 05:20Jagoran juyin juya halin Musulunci Ayatullah Sayyid Ali Khamenei ya bayyana cewar koda wasa harin ta'addancin da aka kai birnin Tehran ba zai raunana gwiwan al'ummar Iran wajen fuskantar duk wata barazana ba, yana mai jaddada cewar da yardar Allah za a tumbuke tushen ta'addanci.
-
Kasashen Duniya Suna Mika Taaziyarsu Ga Iran Kan Harin Ta'addancin A Nan Tehran
Jun 07, 2017 18:04Komitin Tsaro Na Majalisar Dinkin Duniya a safiyar yau ya yi shiru na minti guda don tunawa da Iraniyawan da suka rasa rayukansu a hare haren ta'addancin guda biyu da aka kai a nan birnin Tehran
-
An Cabke Wasu Gungun 'Yan Ta'adda A Birnin Tehran
Jun 07, 2017 11:59Babban Daraktan yaki da Ta'addanci na Ma'aikatar Leken Asirin Iran ya sanar da kame wasu gungun 'yan ta'adda da suka yi kokarin kai hare-haren ta'addanci a nan birnin Tehran a safiyar yau Laraba.
-
An Bude Baje Kolin Kur'ani Na Kasa Da Kasa A Tehran
May 30, 2017 12:30An bude baje kolin kur'ani mai tsarki na kasa da kasa karo na 25 a birnin Tehran na kasar Iran, tare da halartar madaba'antu na cikin gida da kuma na kasashen ketare.
-
Ayat. Kermani: Wajibi Ne Shugaban Da Aka Zaba Ya Kusa Da Talakawa Da Girmama Koyarwar Juyi
May 19, 2017 17:54Wanda ya jagoranci sallar juma'ar birnin Tehran Ayatullah Mohammad Ali Movahedi Kermani ya bayyana cewar wajibi ne shugaban da za a zaba a matsayin sabon shugaban kasar Iran ya zama mai kula da talakawa da kuma kiyaye koyarwar juyin juya halin Musulunci, yana mai jinjinawa al'ummar Iran saboda irin gagarumar fitowar da suka yi.