-
Rikici Yana Ci Gaba Lashe Rayukan Jama'a A Jamhuriyar Afrika Ta Tsakiya
Nov 04, 2017 19:31Kungiyar Likitoci Maras Kan Iyaka ta Doctor's Without Borders da ke gudanar da ayyukan jin kai a duniya ta bada labarin cewa: Rikici tsakanin kungiyoyi masu dauke da makamai a Jamhuriyar Afrika ta Tsakiya yana ci gaba da lashe rayukan mutane.
-
Tashe-Tashen Hankula Suna Ci Gaba Da Zama Barazana A Kasar Afrika Ta Tsakiya
Oct 10, 2017 11:58Wakiliyar Majalisar Dinkin Duniya kan harkokin jin kan bil-Adama a Jamhuriyar Afrika ta Tsakiya ta yi gargadi kan ci gaba da bullar tashe-tashen hankula a kasar.
-
Sabon Rikici A Afirka Ta Tsakiya Ya Sa Dubban Mutane Yin Hijira Daga Matsugunansu.
Sep 26, 2017 19:18Ofishin da yake kula da ayyukan agaji na Majalisar Dinkin Duniya A Kasar ta Afirka ta tsakiya ya sanar da cewa; Kusan mutane 23,000 yi hijira daga garuruwansu.
-
Shugaban Afirka Ta Tsakiya Ya Soki Gwamnatin Kasar Faransa
Sep 21, 2017 20:01Shugaban kasar Afirka ta tsakiya ya soki gwamnatin kasar faransa sanadiyar janye sojojin ta da ta yi daga cikin kasarsa.
-
Shugaban Kasar Afrika Ta Tsakiya Ya Tsige Ministan Tsaron Kasar
Sep 13, 2017 12:24Shugaban Jamhuriyar Afrika ta Tsakiya ya tsige ministan tsaron kasar daga kan mukaminsa.
-
An bukaci Daukan Mataki Game Da Kiran Kungiyoyin Kasa Da Kasa Na Yanayin Afirka Ta Tsakiya
Aug 16, 2017 19:20Ministan harakokin wajen kasar Tchadi ya bukaci kungiyoyin kasa da kasa da su dauki kwararen matakai game da kisan killar da ake yi a kasar Afirka ta tsakiya
-
An Kashe Ma'aikatan Red Cross A Jamhuriyar Afirka Ta Tsakiya
Aug 09, 2017 16:41Kungiyar bayar da agaji ta kasa da kasa Red Cross ta bayar da labarin kashe ma'aikatanta a jamhuriyar Afirka ta tsakiya.
-
Ana Ci Gaba Da Yin Gargadi Kan Habakar Matsalar Tsaro A Jamhuriyar Afrika Ta Tsakiya
Jul 31, 2017 06:40Kungiyar Likitoci ta Doctor's Without Borders ta koka kan yadda matsalolin tsaro suke ci gaba da habaka a sassa daban daban na Jamhuriyar Afrika ta Tsakiya.
-
MDD Ta Yi Gargadi Kan Kai Wa Fararen Hula Hari A Afirka Ta Tsakiya
Jun 09, 2017 06:24Rundunar kiyaye sulhu ta majalisar dinkin duniya a jamhuriyar Afirka ta tsakiya ta kirayi bangarorin rikicin kasar da su daina kai hari a kan fararen hula.
-
Rikici Na Ci Gaba Da Lashe Rayukan Mutane A Kasar Afirka Ta Tsakiya
May 21, 2017 07:35Akalla mutane 22 suka rasa rayukansu a cikin sabon rikici da ya barke a arewa maso gabashin Jumhoriyar Afirka ta tsakiya