Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

tsakiyar Afirka

  • Rikici Na Ci Gaba Da Lashe Rayukan Mutane  A Kasar Afirka Ta Tsakiya

    Rikici Na Ci Gaba Da Lashe Rayukan Mutane A Kasar Afirka Ta Tsakiya

    May 21, 2017 07:35

    Akalla mutane 22 suka rasa rayukansu a cikin sabon rikici da ya barke a arewa maso gabashin Jumhoriyar Afirka ta tsakiya

  • Kwararan 'Yan Gudun Hijirar Kasar Afrika Ta Tsakiya Zuwa Cikin Kasar DR Congo

    Kwararan 'Yan Gudun Hijirar Kasar Afrika Ta Tsakiya Zuwa Cikin Kasar DR Congo

    May 17, 2017 11:57

    Hukumar Kolin Kula da 'Yan Gudun Hijira ta Majalisar Dinkin Duniya ta bada labarin kwararar dubban 'yan gudun hijirar Jamhuriyar Afrika ta Tsakiya zuwa cikin kasar Jamhuriyar Dimokaradiyyar Congo.

  • 'Yan Dabar Kungiyar  Kiristoci Sun Janye Daga Bangasu Na C.R. Afrika

    'Yan Dabar Kungiyar Kiristoci Sun Janye Daga Bangasu Na C.R. Afrika

    May 15, 2017 19:11

    Kakakin dakarun wanzar da zaman lafiya da sulhu na Majalisar Dinkin Duniya da ke Jamhuriyar Afrika ta Tsakiya ya sanar da cewa: Daruruwan 'yan dabar kungiyar kiristoci da suka mamaye garin Bangassou da ke shiyar kudu maso gabashin Jamhuriyar Afrika ta Tsakiya sun janye daga garin.

  • Ana Zaman Zullumi A Gabashin Jamhuriyar Afirka Ta Tsakiya

    Ana Zaman Zullumi A Gabashin Jamhuriyar Afirka Ta Tsakiya

    May 14, 2017 12:15

    Wasu 'yan bindiga sun kaddamar da hari a kan dakarun kiyayen sulhu na majalisar dinkin duniya gabashin Jmahuriyar Afirka ta tsakiya.

  • Kwararar 'Yan Gudun Hijira Daga Afirka Ta Tsakiya Zuwa Jamhuriyar Demokradiyyar Congo.

    Kwararar 'Yan Gudun Hijira Daga Afirka Ta Tsakiya Zuwa Jamhuriyar Demokradiyyar Congo.

    May 06, 2017 13:29

    Radiyo Okabi na Kasar Demokradiyyar Congo ya ambato majiyar tsaron Afirka ta tsakiya na cewa; dubban mutane ne su ke kwarara saboda kaucewa rikicin da kasar ta ke fama da shi.

  • Kamaru: An Kame Wasu Masu Garkuwa Da Mutane

    Kamaru: An Kame Wasu Masu Garkuwa Da Mutane

    Feb 09, 2017 12:24

    Majiyar Tsaron kasar Kamaru ta ce an kame wasu mutane biyar a yankin Ndokayo da ke gabacin kasar.

  • Afirka Ta Tsakiya Ta Nemi Taimakon Kungiyoyi Kasa Da Kasa Akan Abinci

    Afirka Ta Tsakiya Ta Nemi Taimakon Kungiyoyi Kasa Da Kasa Akan Abinci

    Jan 15, 2017 07:34

    Shugaban Kasar Afirka Ta Tsakiya Faustin-Archange Touadera ya bukaci taimakon kungiyoyin kasa da kasa domin magance matsa rashin abinci

  • Taron Brussels na Tallafawa Afirka ta tsakiya

    Taron Brussels na Tallafawa Afirka ta tsakiya

    Nov 19, 2016 06:06

    Hukumomin da kasashen Duniya sun yi alkawarin tallafawa Janhuriyar Afirka ta Tsakiya domin sake farfadowa daga yakin basasa da ya daidaita kasar.

  • Afirka Ta Tsakiya ta bukaci Taimakon Duniya

    Afirka Ta Tsakiya ta bukaci Taimakon Duniya

    Nov 17, 2016 18:13

    Shugaban Kasar Afirka ta tsakiya ya bukaci taimakon Kungiyoyin kasa da kasa wajen farfado da yanayin tattalin arzikin kasar sa

  • MDD ta yi alawadai da sabon harin da aka kai kan fararen hula a Tsakiyar Afirka

    MDD ta yi alawadai da sabon harin da aka kai kan fararen hula a Tsakiyar Afirka

    Oct 14, 2016 11:02

    Majalisar Dinkin Duniya ta yi tir da alawadai kan kisan fararen hula da kungiyoyin dake dauke da makamai suka yi a kasar Afirka ta tsakiya

Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS