Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

tunusiya

  • An Kama Mutane 8 A Zanga-Zanagar Yan Adawa A Kasar Tunisia

    An Kama Mutane 8 A Zanga-Zanagar Yan Adawa A Kasar Tunisia

    Dec 27, 2018 11:52

    Majiyar jami'an tsaron kasar Tunisia ta bayyana cewa ana tsare da muatane 18 daga cikin masu zanga-zangar dangane da mutuwar wani dan jarida a kasar

  • Dubban Tunusiyawa Sun Gudanar Da Zanga-Zangar Kin Jinin Yariman Saudiyya

    Dubban Tunusiyawa Sun Gudanar Da Zanga-Zangar Kin Jinin Yariman Saudiyya

    Nov 27, 2018 17:53

    Dubun dubatan al'ummar kasar Tunusiya ne suka gudanar da wata gagarumar zanga-zangar kin jinin Yarima mai jiran gado na kasar Saudiyya, Muhammad bin Salman saboda zargin da ake masa da hannu cikin kisan gillan da aka yi wa Jamal Khashoggi, dan jaridar kasar Saudiyyan mai adawa da salon mulkin kasar.

  • Kungiyoyin Kare Hakkokin Bil'adama Na Tunusiya Za Su Gudanar Da Zanga-Zangar Kin Jinin Ziyarar Bin Salman

    Kungiyoyin Kare Hakkokin Bil'adama Na Tunusiya Za Su Gudanar Da Zanga-Zangar Kin Jinin Ziyarar Bin Salman

    Nov 26, 2018 17:26

    Kungiyoyin kare hakkokin bil'adama daban-daban na kasar Tunusiya sun sanar da cewa za su gudanar da wani gagarumin gangami don nuna rashin amincewarsu da ziyarar da Yarima mai jiran gado na kasar Saudiyya, Yarima Muhammad Bin Salman zai kawo kasar don nuna rashin amincewarsu da kisan gillan da Saudiyya ta yi wa dan jarida dan kasar Jamal Khashoggi.

  • Lauyoyi A Tunisia Sun Bukaci Kotu Da Ta Hana Bin Salman Shiga Cikin Kasar

    Lauyoyi A Tunisia Sun Bukaci Kotu Da Ta Hana Bin Salman Shiga Cikin Kasar

    Nov 23, 2018 19:20

    Lauyoyin kasar Tunisia sun mika bukatarsu ga kotun kasar kan ta dauki matakin hana yariman Saudiyya Muhammad Bin Salman shiga cikin kasarsu.

  • Ma'aikatan Gwamnati A Kasar Tunusiya Sun Fara Yajin Aiki Na Sai Baba Ta Gani

    Ma'aikatan Gwamnati A Kasar Tunusiya Sun Fara Yajin Aiki Na Sai Baba Ta Gani

    Nov 23, 2018 10:16

    Rahotanni daga kasar Tunusiya suna bayyana cewar sama da ma'aikatan gwamnati dubu 650 ne a duk fadin kasar suka fara wani yajin aiki na sai baba ta gani sakamakon kin amincewar gwamnati da bukatarsu na karin albashi.

  • Fira Ministan Tunusiya Ya Kare Kansa Dangane Da Gudanar Da Garambawul A Majalisar Ministocin Kasar

    Fira Ministan Tunusiya Ya Kare Kansa Dangane Da Gudanar Da Garambawul A Majalisar Ministocin Kasar

    Nov 12, 2018 18:58

    Fira ministan Tunusiya ya bayyana cewa: Kasarsa tana fuskantar matsalar siyasa ce da ta shafi kasa, ba matsalar gwamnati ba.

  • Gwamnati Ta Sake Sabunta Dokar Ta Baci Da Aka Kafa A Kasar Tunusiya

    Gwamnati Ta Sake Sabunta Dokar Ta Baci Da Aka Kafa A Kasar Tunusiya

    Nov 07, 2018 11:14

    Kakakin fadar shugaban kasar Tunusiya, Saida Garrach, ya sanar da cewa gwamnatin kasar ta sake sabunta dokar ta bacin da aka kafa a kasar na tsawo wata guda.

  • Shugaban Kasar Tunisia Ya Nuna Rashin Amincewarsa Da Sauye-Sauye A Majalisar Ministocin Kasar

    Shugaban Kasar Tunisia Ya Nuna Rashin Amincewarsa Da Sauye-Sauye A Majalisar Ministocin Kasar

    Nov 06, 2018 11:47

    Shugaban kasar Tunisia Mohammad Beji Essebsi ya bayyana rashin amincewrsa da sauye-sauyen da firaiministan kasar Yusuf Shahida ya gabatar.

  • Kotun Tunisia Ta Yanke Hukuncin Haramta Wa Tawagar Isra'ila Halartar Wani Taro A Kasar

    Kotun Tunisia Ta Yanke Hukuncin Haramta Wa Tawagar Isra'ila Halartar Wani Taro A Kasar

    Nov 03, 2018 19:12

    Kotun birnin Tunis fadar mulkin kasar Tunisia ta yanke hukuncin haramta wa wata tawagar Isra'ila shiga kasar, domin halartar wani taro kan addinai da za a gudanar a kasar.

  • Majalisar Kungiyar Kasashen Larabawa Ta Yi Allah Wadai Da Harin Tunisiya

    Majalisar Kungiyar Kasashen Larabawa Ta Yi Allah Wadai Da Harin Tunisiya

    Oct 30, 2018 12:14

    Shugaban Majalisar kasashen larabawan Mashal Bin Fahm Al Salami ya bayyana cewa; Majalisar tana yi wa gwamnati da majalisar dokokin Tunsiya juyayin abin da ya faru na harin kunar bakin waken da aka kai

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS