-
Rikici Ya Sake Barkewa A Tunusiya Bayan Kwanaki Biyu Na Zaman Lafiya
Jan 15, 2018 05:54Mummunar zanga-zanga ta sake barkewa a wasu yankuna na birnin Tunis, babban birnin kasar Tunusiya da wasu garuruwa na kasar bayan lafawar zanga-zangar ta kwanaki biyu da al'ummar kasar suke yi don nuna adawarsu da matakan tattalin arziki da gwamnatin kasar ta dauka.
-
Shugaban Tunisiya Ya Gana Da Shugabanin Siyasa Kan Halin Da Kasar Ciki
Jan 14, 2018 06:28Shugaban kasar Tunisiya Beji Caid Essebsi ya tattaunawa dashugabanin jam'iyun siyasa da kungiyoyin fararen hula a wani mataki na kwantar da zanga-zangar adawa da tsarin gwamnati.
-
Majalisar Dinkin Duniya Ta Nuna Damuwa Akan Halin Da Kasar Tunisiya Take Ciki
Jan 13, 2018 12:23Ofishin kare hakkin bil'adama na MDD ne ya bayyana damuwa akan adadin masu Zanga-zangar tsadar rayuwa da aka kama
-
A Tunisia Ana Tsare Mutane Fiye Da 600 Sanadiyyar Tashe-Tashen Hankula Na Baya -Bayan nan
Jan 12, 2018 06:34Ma'aikatar cikin gida na kasar Tunisia ta bayyana cewa tana tsare da mutane kimani 600 sanadiyar zanga-zangar kin gwamnatin kasar.
-
Jami'an Tsaron Tunusiya Sun Kame Mutane Masu Yawa Kan Zanga-Zangar Tsadar Rayuwa A Kasar
Jan 11, 2018 18:57Jami'an tsaron gwamnatin Tunusiya suna ci gaba da dauki ba dadi da jama'ar da suke fitowa zanga-zangar dare domin nuna rashin amincewarsu da tsadar rayuwa a kasar lamarin da ya kara yawan mutanen da aka kama.
-
Ana Ci Gaba Da Zanga-Zangar Kin Jinin Gwamnati A Tunusiya
Jan 10, 2018 06:25Al'ummar birnin Tunus na ci gaba da zanga-zangar neman gwamnati ta janye kudirin da ta dauka a game da tsarin tattalin arzikin kasar.
-
Zanga-Zangar Nuna Adawa Da Tsadar Rayuwa A Kasar Tunusiya Ta Lashe Ran Mutum Guda
Jan 09, 2018 06:38A ci gaba da zanga-zangar da al'ummar Tunusiya ke gudanarwa kan nuna rashin amincewarsu da tsadar rayuwa a kasar, daya daga cikin masu zanga-zangar ya rasa ransa a jiya Litinin.
-
Mutanen Tunisia Suna Son A Dauki Maida Hulda Da HKI A Matsayin Laifi
Jan 01, 2018 11:47Mutane da kuma kungiyoyi da jam'iyyun siyasa da dama a kasar Tunisia suna kokarin ganin an dauki duk wata maida hulda da HKI ya zama laifi ne a kasar.
-
Gwamnatin Kasar Tunisia Tana Goyon Bayan Al-ummar Palasdinu
Dec 26, 2017 19:17Ministan harkokin wajen kasar Tunisia ya bayyana cewa gwamnatin kasarsa ba za ta taba rabuwa da al-ummar Palasdinu ba.
-
Gwamnatin Tunusiya Ta Hana Jiragen Saman Hadaddiyar Daular Larabawa Sauka A Cikin Kasarta
Dec 25, 2017 06:45Ma'aikatar Sufuri ta Tunusiya ta sanar da umurnin hana jiragen saman kasar Hadaddiyar Daular Larabawa ta Emirate air lines sauka a cikin kasar ta Tunusiya.