Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

turai

  • Kasimi: Yakamata Turawa Su Sauke Nauyin Da Ke Kansu Dangane Da Kasar Iran

    Kasimi: Yakamata Turawa Su Sauke Nauyin Da Ke Kansu Dangane Da Kasar Iran

    Feb 18, 2019 11:50

    Kakakin ma'aiktar harkokin wajen kasar Iran ya bukaci kasashen Turai su sauke nauyin da ya hau kansu dangane da yerjejeniyar shirin Nkliyar kasar Iran .

  • Sudan Ta Kudu : Kiir, Ya Zargi Kasashen Yamma Da Kawo Cikas Ga Zaman Lafiyar Kasar

    Sudan Ta Kudu : Kiir, Ya Zargi Kasashen Yamma Da Kawo Cikas Ga Zaman Lafiyar Kasar

    Feb 09, 2019 16:49

    Shugaban kasar Sudan ta kudu Salva Kiir, ya zargi masu bada taimako na kasashen yammacin duniya da gazawa wajen kin samar da kudaden da za'a yi amfani da su wajen aiwatar da yarjejeniyar zaman lafiya wanda zai kawo karshen yakin basasar kasar da aka shafe sama da shekaru biyar anayi a kasar.

  • Iran : Rundinar IRGC Ta Ja Kunnen Kasashen Turai

    Iran : Rundinar IRGC Ta Ja Kunnen Kasashen Turai

    Feb 04, 2019 05:16

    Mukadashin kwamandan rundinar kare juyin juya halin Musulinci na Iran, (IRGC), Birgediya Janar Salami, ya ja kunnen kasashen turai akan duk wani yunkurinsu na raba Iran da makamanta masu linzami na kare kanta.

  • EU Ta Kafa Sabon Shirin Cinikaya Da Iran, Na Kaucewa Takunkuman Amurka

    EU Ta Kafa Sabon Shirin Cinikaya Da Iran, Na Kaucewa Takunkuman Amurka

    Feb 01, 2019 05:17

    Kungiyar tarayya ta kafa wani sabon shiri na cinikaya da Iran, wanda zai kaucewa takunkuman da Amurka ta kakaba wa Iran din bayan data fice daga yarjejeniyar nukiliya.

  • Najeriya : Kasashen Turai, Sun Damu Da Korar Shugaban Kotun Koli

    Najeriya : Kasashen Turai, Sun Damu Da Korar Shugaban Kotun Koli

    Jan 26, 2019 16:21

    Tawagar masu sanya ido ta kasashen turai a zaben Najeriya, ta nuna damuwarta dangane da korar shugaban kotun kolin kasar a daidai lokacin da ya rage 'yan makwanni a gudanar da babban zaben kasar.

  • D.R Congo : Kungiyoyin EU Da AU, Zasuyi Aiki Da Tshisekedi

    D.R Congo : Kungiyoyin EU Da AU, Zasuyi Aiki Da Tshisekedi

    Jan 22, 2019 16:36

    Kungiyar tarayya Turai (EU), da takwararta ta Afrika (AU), sun ce a shirye su ke su yi aiki da zababen shugaban kasar Jamhuriyar Demokuradiyyar Congo, Felix Tshisekedi.

  • Iran Ta Mayar Da Martani Ga Kasashen Turai

    Iran Ta Mayar Da Martani Ga Kasashen Turai

    Jan 10, 2019 04:37

    Iran ta mayar wa da kasashen turai martani kan kakaba mata da sabbin takunkumi kan zargin da kasar Danemark ta yi na alakanta wani shirin kisa ga wani mutum a cikin kasarta da tace yana da alaka da wasu jami'an leken asirin Iran.

  • Paparoma Francis Ya Soki Lamirin Kasashen Turai Kan Batun 'Yan Gudun Hijira

    Paparoma Francis Ya Soki Lamirin Kasashen Turai Kan Batun 'Yan Gudun Hijira

    Jan 07, 2019 05:41

    Jagoran mabiya addinin kirista 'yan darikar Katolika na duniya Paparoma Francis, ya bukaci kasashen turai da su taimaka ma 'yan gudun hijira da suka lakahe a cikin ruwan tekun mediterranean.

  • Guterres Ya Nuna Damuwa Kan Karuwar Kyamar Musulmi A Duniya

    Guterres Ya Nuna Damuwa Kan Karuwar Kyamar Musulmi A Duniya

    Dec 08, 2018 13:10

    Babban sakataren majalisar dinkin duniya Antonio ya nuna damuwa kan yadda ayyukan nuna kyama ga musulmi ke karuwa a duniya.

  • Canada Ta Sanya Wa 'Yan Saudiyya 17 Takunkumi

    Canada Ta Sanya Wa 'Yan Saudiyya 17 Takunkumi

    Nov 30, 2018 05:00

    Kasar Canada, ta sanar da sanya takunkumin hana shigar kasar, ga wasu 'yan Saudiyya 17 da ake zargi da hannu a kisan dan jaridan nan Jamel Khashoggi a ranar 2 ga watan Oktoba da ya gabata a karamin ofishin jakadancin Saudiyyar na Santambul.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS