-
Kasimi: Yakamata Turawa Su Sauke Nauyin Da Ke Kansu Dangane Da Kasar Iran
Feb 18, 2019 11:50Kakakin ma'aiktar harkokin wajen kasar Iran ya bukaci kasashen Turai su sauke nauyin da ya hau kansu dangane da yerjejeniyar shirin Nkliyar kasar Iran .
-
Sudan Ta Kudu : Kiir, Ya Zargi Kasashen Yamma Da Kawo Cikas Ga Zaman Lafiyar Kasar
Feb 09, 2019 16:49Shugaban kasar Sudan ta kudu Salva Kiir, ya zargi masu bada taimako na kasashen yammacin duniya da gazawa wajen kin samar da kudaden da za'a yi amfani da su wajen aiwatar da yarjejeniyar zaman lafiya wanda zai kawo karshen yakin basasar kasar da aka shafe sama da shekaru biyar anayi a kasar.
-
Iran : Rundinar IRGC Ta Ja Kunnen Kasashen Turai
Feb 04, 2019 05:16Mukadashin kwamandan rundinar kare juyin juya halin Musulinci na Iran, (IRGC), Birgediya Janar Salami, ya ja kunnen kasashen turai akan duk wani yunkurinsu na raba Iran da makamanta masu linzami na kare kanta.
-
EU Ta Kafa Sabon Shirin Cinikaya Da Iran, Na Kaucewa Takunkuman Amurka
Feb 01, 2019 05:17Kungiyar tarayya ta kafa wani sabon shiri na cinikaya da Iran, wanda zai kaucewa takunkuman da Amurka ta kakaba wa Iran din bayan data fice daga yarjejeniyar nukiliya.
-
Najeriya : Kasashen Turai, Sun Damu Da Korar Shugaban Kotun Koli
Jan 26, 2019 16:21Tawagar masu sanya ido ta kasashen turai a zaben Najeriya, ta nuna damuwarta dangane da korar shugaban kotun kolin kasar a daidai lokacin da ya rage 'yan makwanni a gudanar da babban zaben kasar.
-
D.R Congo : Kungiyoyin EU Da AU, Zasuyi Aiki Da Tshisekedi
Jan 22, 2019 16:36Kungiyar tarayya Turai (EU), da takwararta ta Afrika (AU), sun ce a shirye su ke su yi aiki da zababen shugaban kasar Jamhuriyar Demokuradiyyar Congo, Felix Tshisekedi.
-
Iran Ta Mayar Da Martani Ga Kasashen Turai
Jan 10, 2019 04:37Iran ta mayar wa da kasashen turai martani kan kakaba mata da sabbin takunkumi kan zargin da kasar Danemark ta yi na alakanta wani shirin kisa ga wani mutum a cikin kasarta da tace yana da alaka da wasu jami'an leken asirin Iran.
-
Paparoma Francis Ya Soki Lamirin Kasashen Turai Kan Batun 'Yan Gudun Hijira
Jan 07, 2019 05:41Jagoran mabiya addinin kirista 'yan darikar Katolika na duniya Paparoma Francis, ya bukaci kasashen turai da su taimaka ma 'yan gudun hijira da suka lakahe a cikin ruwan tekun mediterranean.
-
Guterres Ya Nuna Damuwa Kan Karuwar Kyamar Musulmi A Duniya
Dec 08, 2018 13:10Babban sakataren majalisar dinkin duniya Antonio ya nuna damuwa kan yadda ayyukan nuna kyama ga musulmi ke karuwa a duniya.
-
Canada Ta Sanya Wa 'Yan Saudiyya 17 Takunkumi
Nov 30, 2018 05:00Kasar Canada, ta sanar da sanya takunkumin hana shigar kasar, ga wasu 'yan Saudiyya 17 da ake zargi da hannu a kisan dan jaridan nan Jamel Khashoggi a ranar 2 ga watan Oktoba da ya gabata a karamin ofishin jakadancin Saudiyyar na Santambul.