-
Iran Ta Yi Allah Wadai Da Harin Da Kasar Turkiyya Ta Kai A Lardin Sinjar Na Kasar Iraqi
Apr 26, 2017 16:03Ma'aikatar harkokin wajen kasar Iran ta yi Allah wadai da hare haren da jiragen yakin kasar turkia suka kai a cikin lardin Sinjar na kasar Iraqi a jiya Talata
-
Syria : Dakarun Kurdawa 28 Suka Hallaka A Hare-haren Turkiyya
Apr 26, 2017 11:06Hukumar dake sa ido kan al'amuran kare hakkin bil adama ta kasa a Syria ta ce adadin mutanen suka rasa rayukansu a hare-haren da jiragen saman Turkiyya kan dakarun Kurdawa ya kai 28, kana wasu 19 na daban suka raunana.
-
Shugaba Asad Ya Zargi Turkiyya Da Ba Wa 'Yan Ta'adda Makamai Masu Guba
Apr 22, 2017 05:46Shugaban kasar Siriya Bashar al-Asad yayi kakkausar suka ga kasar Turkiyya saboda ba wa 'yan ta'addan takfiriyya da suke yaki a kasar Siriyan makamai masu guba yana mai cewa ba shi da komai kashin shakku dangane da hadin gwiwan da ke tsakanin gwamnatin Turkiyya da 'yan ta'addan.
-
Austria: An Dakatar Da Batun Shigar Turkiya A Cikin Tarayyar Turai
Apr 18, 2017 06:28Gwamnatin kasar Austria ta sanar da cewa, an dakatar da duk wata tattaunawa kan batun shigar kasar Turkiya a cikin kungiyar tarayyar turai.
-
Sharhi : Yadda Erdogan Ya Sha Da Kyar A Zaben Raba Gardama
Apr 17, 2017 05:46Bisa sakamakon kidayar kuri'un da aka jefa da kamfanin dillancin labaru na Anadolu na kasar Turkiya ya gabatar an ce, a zaben jin ra'ayoyin jama'a da aka yi a kasar, kimanin kashi 51.35 % sun amince da a kawo gyara ga kundin tsarin mulkin kasar.
-
Ra'ayin Amincewa Yana Gaba A Zaben Raba Gardama Na Kasar Turkia
Apr 16, 2017 19:14An fara kidayar kuri'u na zaben raba gardama kan sauya wasu dokokin tsarin mulkin kasar Turkia wanda aka gudanar a yau Lahadi.
-
Jamus Ta Kame Wasu Turkawa 20 Bisa Zarginsu Da Leken Asiri A Cikin Kasarta
Apr 06, 2017 12:28Jamia'an tsaron Jamus sun sanar da cewa suna ci gaba da gudanar da bincike a kan wasu Turkawa 20 bisa zarginsu da yi wa gwamnatin Turkiya leken asiri a cikin kasar ta jamus.
-
Sharhi: Ziyarar Sakataren Wajen Amurka A Turkiya
Apr 04, 2017 08:23A ranar Alhamis da ta gabata ce sakataren harkokin wajen kasar Amurka Rex Tillerson ya isa birnin Anka na kasar Turkiya, inda ya gana da shugaban ta Turkiya Rajab Tayyib Erdogan.
-
Iran Ta Mayar Da Martani Da Zarge-Zarge 'Maras Tushe' Na Turkiyya
Mar 27, 2017 05:46Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta yi watsi da tuhumce-tuhumce "marasa tushe" da shugaban kasar Turkiyya Rajab Tayyip Erdogan yayi mata tana mai cewa Turkiyya tana zargin wasu kasashe na daban ne don ta rufe da kuma halalta bakar siyasarta ta neman mulkan sauran al'umma.
-
Ya zama wajibi a kalubalanci ta'addancin kasashen Qatar da Turkiya a gabas ta tsakiya.
Mar 25, 2017 11:18Wani Dan Majalisar Dokokin Masar yace ya zama wajibi a kalubalanci ta'addancin da kasashen Qatar da Turkiya ke ci gaba da aikatawa a yankin gabas ta tsakiya.