-
Ministan Harakokin wajen Jamus ya Ja kunnen Rajab Tayyib Erdogan na Turkiya
Mar 20, 2017 05:41A yayin dake kakkausar Suka kan firicin Shugaban kasar Turkiya Rajab Tayyib Erdogan da ya yi a kan Shugaban Gwamnatin Jamus, Ministan Harakokin wajen kasar ya ja kunan Shugaban kasar na Turkiya
-
Sabon Zagayen Tattaunawar Rikicin Syria A Astana
Mar 14, 2017 17:23Yau Talata a sake komawa wani sabon zagayen tattaunawa a birnin Astana na kasar Kazakstan da nufin samar da mafita ga rikicin kasar Syria.
-
Majalisar Dinkin Duniya Ta Zargi Turkiya Da Tafka Laifuka Masu Girma Ayankunan Kurdawar Kasar.
Mar 10, 2017 12:42Sanarwar Majalisar Dinkin Duniyar ta ce Turkiyan ta tilasrtawa Kurdawa fiye da 300,000 yin hijira.
-
Ana Takun Saka Tsakanin Turkiya Da Kotun Manyan Laifuka Ta Duniya
Mar 07, 2017 08:09Kotun manyan laifuka ta duniya ta mika batun kasar Turkiya ga kwamitin tsaron majalisar dinkin duniya, sakamakon ci gaba da tsare daya daga cikin alkalan kotun da kasar Turkiya ke yi.
-
'Yan Majalisar Libya Sun Zargi Qatar Da Turkiya Kan Mara Baya Ga 'Yan Ta'adda
Mar 05, 2017 17:33Wasu daga cikin 'yan majalisar dokokin kasar Libya sun zargi gwamnatocin kasashen Qatar da Turkiya kan mara baya ga 'yan ta'addan takfiriyya da suka addabi al'ummar kasar.
-
Jami'an Diflomasiyyar Turkiya 136 Sun Nemi Mafakar Siyasa A Jamus
Feb 26, 2017 06:44Jami'an diflomasiyyar kasar Trkiya 136 ne suka nemi mafakar siyasa daga gwamnatin kasar Jamus, wadanda dukkaninsu suna dauke ne da fasfo na diflomasiyya.
-
Ma'aikatar Harkokin Wajen Iran Ta Kirayi Jakadan Turkiya Da Ke Tehran
Feb 20, 2017 17:30Ma'aiktar harkokin wajen Iran ta kirayi jakadan kasar Turkiya da ke Tehran, domin nuna masa rashin amincewa da kalaman da suka fito daga bakunan Erdogan da kuma ministan harkokin wajen Turkiya na batunci a kan Iran.
-
Shugaban CIA Zai Kai Ziyara Turkiyya
Feb 08, 2017 11:13Shugaban hukumar leken asiri ta AMurka CIA, Mike Pompeo zai kai wata ziyara a Turkiya gobe Alhamis.
-
Sojojin Kasar Turkia 40 Ma'aikata A Kungiyar Nato Sun Bukaci Mafaka A Kasar Jamus
Jan 28, 2017 16:32Sojojin kasar Turkia guda 40 wadanda suke aiki da kungiyar tsaro ta NATO sun nemi mafaka a kasar Jamus bayan da gwamnatin kasar Turkia ta koresu daga aikinsu kan tuhumarsu da hannu a cikin kokarin juyin mulki a shekara da ta gabata
-
Karshen Taron Astana Kan Rikicin Syria
Jan 24, 2017 16:55Kasashen Iran, Rasha da Turkiyya sun jadadda goyan bayan su akan shirin samar da zaman lafiya ta hanyar siyasa a kasar Syria.