-
Shamkhani: Babu Wata Gayyata Ta Hadin Gwiwa Da Aka Yi Wa Amurka Kan Taron Sulhun Siriya
Jan 18, 2017 17:31Babban sakataren majalisar koli ta tsaron kasar Iran Ali Shamkhani ya bayyana cewar kasashen Iran, Rasha da Turkiyya ba su aike wa Amurka da wata gayyyata ta hadin gwiwa da nufin ta halarcin taron sulhunta rikicin kasar Siriya da za a gudanar a kasar Kazakhstan ba yana mai cewa ko da Amurkan ta zo to babu wata rawa da za ta taka a tattaunawar.
-
Turkiyya : An Binne Mutumin Daya Harbe Jakadan Rasha A Boyayen Wuri
Jan 16, 2017 17:23Rahotanni daga Turkiyya na cewa an binne dan sanda nan daya hareb har lahira jakadan kasar Rasha a birnin Ankara a wani wuri da ba'a bayyana ba.
-
Turkiyya : Maharin Daya Kashe Mutane 39 Dan Uzbekistan Ne
Jan 08, 2017 11:18Bayanai da kafofin yadda labarai daga Turkiyya ke rawaitowa na cewa, maharin nan daya kashe mutane da dama a wani gidan rawa a safiyar 1 ga watan nan, mayakin jihadi ne na kungiyar IS dan asalin kasar Uzbekistan.
-
Turkiyya : Ana Ci gaba da Farutar Maharin Daya Kashe Mutane 39
Jan 05, 2017 11:57Hukumomi a kasar Turkiyya na ci gaba da farautar mutumin nan daya kashe mutane 39 a wani gidan rawa dake birnin Istambul.
-
Majalisar Turkiyya Ta Sake Tsawaitar Wa'adin Dokar Ta Bacin Da Aka Sanya A Kasar
Jan 04, 2017 05:53Majalisar Dokokin kasar Turkiyya ta amince da kara wa'adin dokar ta bacin da aka sanya a kasar tun bayan juyin mulkin sojin da bai yi nasara a kasar ba a watan Yulin da ya gabata, zuwa watanni uku masu zuwa.
-
'Yan sandan Turkiyya Sun Kama Mutane 16 Da Ake Zarginsu Da Kai Hari kasar
Jan 03, 2017 15:04Rahotanni daga Turkiyya na cewa mutane 16 ne kawo yanzu aka cafke bisa zarginsu da hannu a harin da wani dan bindiga ya kai a gidan rawan na Reina dake birnin Istambul.
-
Dan Bindiga Ya Hallaka Mutane 39 A Turkiyya
Jan 01, 2017 06:22A kalla mutane 39 ne suka hallaka a yayin da wani dan bindiga da yayi shigar burtu ya bude wuta a wani gidan rawa dake birnin Istanbul na kasar Turkiyya.
-
Firayi Ministan Iraki Ya Bukaci Erdogan Da Ya Girmama Hurumin Kasarsa
Dec 31, 2016 05:50Firayi ministan kasar Iraki Haider al-Abadi ya kirayi shugaban kasar Turkiyya Rajab Tayyib Erdogan da ya girmama hurumin kasar Irakin da kuma kokari wajen kyautata alaka ta makwabtaka da 'yan'uwantaka tsakanin kasashen biyun.
-
Gwamnatin Kasar Turkia Ta Bukaci Tsagaita Bude Wuta A Duk Fadin Kasar Syria
Dec 23, 2016 09:16Gwamnatin kasar Turkia ta bukaci tsagaita bude wuta tsakanin sojojin kasar Siria ta kawayensu da kuma yan ta'adda a duk fadin kasar.
-
Turkiya: Sojojin Turkiya Sun yi alkawalin Ficewa Daga Kasar Iraki
Dec 23, 2016 05:49Jakadan Turkiya A Iraki ya ce sojojin kasarsa za su fice daga cikin kasar Iraki