-
Turkiyya : Erdogan, Ya Kira Zaben kafin wa'adi
Apr 18, 2018 18:17Shugaba Recep Tayyip Erdogan na Turkiyya, ya yi kiran gudanar da zaben shugaban kasa gami dana 'yan majalisar dokoki na kafin wa'adi, a ranar 24 ga watan Yuni mai zuwa.
-
Shuwagabannin Kasashen Iran, Turkiyya Da Rasha Na Taro Kan Siriya
Apr 04, 2018 11:18Yau Laraba, shuwagabannin kasashen Rasha da Turkiyya da kuma Iran, da wani taron a birnin Ankara na Turkiyya kan batun kasar Siriya.
-
Kasashen Iran, Turkiyya Da Rasha Zasu Yi Taro Kan Batun Siriya
Apr 01, 2018 09:56Kasashen Iran da Turkiyya da kuma Rasha, zasu yi wani taro domin tattauna wa kan batun Siriya.
-
An Watse Ba Tare Da Cimma Wata Matsaya Ba A Taron EU Da Turkiyya
Mar 27, 2018 05:49Taron da kungiyar tarayya Turai ta EU da Turkiyya suka gudanar don warware sabanin dake tsakaninsu, ya watse ba tare da cimma wata matsaya ba.
-
Iraki Ta Aike Da Sojoji Da Mayaka Zuwa "Sinjar" Domin Kalubalantar Kutsen Turkiya
Mar 26, 2018 19:09A yau litinin ne sojojin na Iraki suka isa garin Sinjar da yake a gundumar Nainawa a arewacin kasar saboda hana sojojin Turkiya kutsawa a cikinsa
-
Jamus Ta Bayyana Rashin Amincewarta Da Mamaye Garin Afrin Na Siriya Da Turkiyya Ta Yi
Mar 24, 2018 05:45Ministan harkokin wajen kasar Jamus ya bayyana cewa: Jamus ba zata amince da mamaye garin Afrin na kasar Siriya da sojojin gwamnatin Turkiyya suka yi ba.
-
Masar Ta Yi Allah Wadai Da Harin Sojojin Turkiya A Garin Afrin Na Syria
Mar 20, 2018 12:07Ma'aikatar harkokin wajen kasar Masar ta fitar da bayani da a ciki ta bayyana shigar da sojojin Turkiya su ka yi a garin Afrin da cewa mamaya ce da kuma keta hurumin kasar Syria
-
Syria: An Zargi Sojojin Turkiya Da Yin Wawason Dukiyar Mutanen Afirin
Mar 19, 2018 12:17Mazauna garin na Afrin sun ce Sojojin Turkiya da sojojin 'yanto da Syria, sun fara wawason dukiyarsu bayan da suka shiga cikin birnin
-
Siriya : Turkiyya Ta Kwace Yankin Afrin
Mar 19, 2018 07:15Dakarun Turkiyya da mayakan Siriya dake samun goyan bayan Ankara sun kwace daukacin ikon birnin Afrin tungar mayakan kurdawa da Turkiyyar ke kallo a matsayin 'yan ta'adda.
-
Syria: 'Yan Ta'adda Sun Bar Fararen Hula Su Fita Daga Ghouta Domin Karbar Kayan Agaji
Mar 05, 2018 17:17'Yan ta'addan takfiriyya da suka kafa babbar tunga a yankin Ghouta da ke gabashin birnin Damascus na Syria, sun amince su bar fararen hula su fito daga yankin domin samun kayan agajin da aka kai musu.