-
Yan Kasuwar Kasar Uganda Sun Gudanar Da Zanga-Zangar Rashin Amincewa Da Babakere 'Yan China
Apr 19, 2017 17:36Daruruwann 'yan kasuwa a birnin Kampala fadar mulkin kasar Uganda sun gudanar da zanga-zangar lumana domin nuna rashin amincewarsu kan yadda baki 'yan kasar China suka mamaye musu harkokin kasuwanci.
-
Dubban 'Yan Kasar Sudan Ta Kudu Suna Ci Gaba Da Yin Gudun Hijira
Apr 05, 2017 16:10Kakakin Hukumar Kula da 'Yan Gudun Hijira ta Majalisar Dinkin Duniya ta bayyana cewa: Tashe-tashen hankula suna ci gaba da raba al'ummar Sudan ta Kudu da muhallinsu.
-
Amurka Ta Kawo Karshen Neman Kama Madugun 'Yan Tawayen Kungiyar LRA A Afirka Ta Tsakiya
Mar 27, 2017 05:45Wani babban jami'in sojin kasar Amurka ya sanar da cewa sojojin kasar Amurkan sun dakatar da hare-haren da suke kai wa kungiyar ta'addancin nan ta Lord’s Resistance Army (LRA) a Tsakiyar Afirka duk da cewa har ya zuwa yanzu ba a kama madugun kungiyar ba Joseph Kony ba.
-
Wasu Gungun 'Yan Bindiga Sun Kashe Kakakin Rundunar 'Yan Sandan Kasar Uganda
Mar 18, 2017 15:16Wasu gungun 'yan bindiga sun bude wuta kan motar da ke dauke da kakakin rundunar 'yan sandan kasar Uganda jim kadan bayan fitowarsa daga gida a birnin Kampala fadar mulkin kasar.
-
'Yan Bindiga Sun Kashe Kakakin Rundunar 'Yan Sandan Kasar Uganda
Mar 17, 2017 17:18Wasu masu dauke da makamai sun kashe kakakin rundunar 'yan sandan kasar Uganda a yau a birnin kampala tare da wasu jami'an 'yan sanda biyu.
-
Congo: Harin Da "Yan tawayen Uganda Sun Kai Hari A Gabacin Kasar Congo
Jan 21, 2017 07:54Yan tawayen kasar Uganda sun sace mutane 25 a kauyen Haut-Uele da ke gabacin kasar Dekomradiyyar Congo.
-
Kame Tsoffin 'Yan Tawayen Jamhuriyar Dimokaradiyyar Congo A Kasar Uganda
Jan 21, 2017 05:54Rundunar tsaron Uganda ta kame tsoffin 'yan tawayen kungiyar M23 ta kasar Jamhuriyar Dimokaradiyyar Congo da suke cikin kasarta.
-
"Yan tawayen Kasar Uganda Sun Kai Hari A Gabacin Kasar Congo
Jan 02, 2017 11:46Yan tawayen kasar Uganda da aka fi sani da (ADF) sun kai hari a yankunan (Samboko) da ( Bialee) da su ke kan iyaka,inda su ka kashe mutane 14.
-
'Yan Wasa Da Magoya Bayansu 30 Sun Nutse A Teku A Kasar Uganda
Dec 27, 2016 11:19Alal akalla 'yan wasan kungiyar kwallo da magoyo bayansu su 30 ne suka nutse a lokacin da wani karamin jirgin ruwan da ke dauke da su ya kife a tafkin Alberta da ke kudancin kasar Uganda.
-
Zargin Gwamnatin Uganda Da yi Wa Mutane Kisan Gilla.
Nov 30, 2016 06:19Kisa Ba Bisa Doka ba A kasar Uganda