Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

venezuela

  • Jagora: Babban Kuskure Ne Tunanin Cewa Ba Za'a Iya Yin Nasara A Kan Amurka Ba

    Jagora: Babban Kuskure Ne Tunanin Cewa Ba Za'a Iya Yin Nasara A Kan Amurka Ba

    Oct 23, 2016 06:24

    Jagoran juyin juya halin Musulunci Ayatullah Sayyid Ali Khamenei ya bayyana cewar babban kuskure ne tunanin cewa ba za a iya samun nasara a kan Amurka ba yana mai ishara da irin shan kashin da siyasar Amurka take ci gaba da yi a yankin Yammacin Asiya.

  • Venezuela : 'Yan Adawa Sun yi Kiran Zanga-zanga

    Venezuela : 'Yan Adawa Sun yi Kiran Zanga-zanga

    Oct 22, 2016 06:16

    'Yan adawa a kasar Venezuela sun yi kiran wata gagarimar zanga zanga a ranar laraba mai zuwa domin nuna fishinsu akan matakin dakatar da shirin zaben jin ra'ayin jama'a.

  • Shugaba Ruhani Ya Bar Iran Zuwa Venezuela Don Halartar Taron NAM

    Shugaba Ruhani Ya Bar Iran Zuwa Venezuela Don Halartar Taron NAM

    Sep 16, 2016 11:54

    Da safiyar yau Juma'a ne shugaban kasar Iran Dakta Hasan Ruhani ya bar birnin Tehran zuwa kasar Venezuela don halartar taron shugabannin kasashen 'yan ba ruwanmu (NAM) karo na 17 ga za a gudanar a can kana daga baya kuma ya wuce birnin New York inda zai gabatar da jawabi a babban zauren Majalisar Dinkin Duniya.

  • Venezuela Ta Zargi Amurka Da Shirya Zanga-Zangar Kin Jin Gwamnatin Kasar

    Venezuela Ta Zargi Amurka Da Shirya Zanga-Zangar Kin Jin Gwamnatin Kasar

    Sep 03, 2016 05:32

    Ministar harkokin wajen kasar Venezuela Delcy Rodríguez ta zargin gwamnatin Amurka da cewa ita ce ta shirya da kuma tsara zanga-zangar baya-bayan nan da masu adawa da gwamnatin kasar suka yi a birnin Caracas, babban birnin kasar Venezuelan.

  • Kasashen Latin Sun Janye Jakadunsu Daga Brazil Don Nuna Fushi Da Tsige Rousseff

    Kasashen Latin Sun Janye Jakadunsu Daga Brazil Don Nuna Fushi Da Tsige Rousseff

    Sep 01, 2016 17:20

    Kasashen Bolivia, Venezuela da Ecuador sun sanar da janye jakadunsu daga kasar Brazil don nuna rashin jin dadi da amincewarsu ga matakin da 'yan majalisar dattawan kasar suka dauka na tsige shugabar kasar Uwargida Dilma Rouseff da suka yi a jiya Laraba.

  • Shugaban Kasar Venezuela Ya Bukaci A Cirewa Yan Majalisar Dokokin Kasar Rigar Kariya

    Shugaban Kasar Venezuela Ya Bukaci A Cirewa Yan Majalisar Dokokin Kasar Rigar Kariya

    Sep 01, 2016 12:39

    Shugaban kasar Venezuela ya bukaci ma'aikatar shari'ar kasar ta duba yiyuwan cirewa wasu jami'an gwamnatin kasar, musamman yan majalisar dokoki rigar kariya don gurfana a gaban kulia kan zargin juyin mulkin da zasu shirya masa.

  • An Samu Tashin Farashin Mai A Kasuwar Mai Ta Duniya

    An Samu Tashin Farashin Mai A Kasuwar Mai Ta Duniya

    May 27, 2016 05:11

    Rahotanni sun bayyana cewar a karon farko a shekarar 2016 an sami tashin farashin man fetur zuwa dalla 50 kan kowace gangar danyen man hakan kuwa ya biyo bayan yawaitar bukatarsa ne a kasashen duniya.

  • Venezuela : Za 'a Hukunta Kamfani Da Ya Dakatar Da Aiki

    Venezuela : Za 'a Hukunta Kamfani Da Ya Dakatar Da Aiki

    May 15, 2016 11:01

    Shugaban kasar venezuela Nicolas Maduro ya bayyana Za' a hukunta duk wani kamfani ko ma'aikatar da ta dakatar da aiki a kasar da nifin kawo cikas ga tattalin arzikin kasar.

  • An Shiga Halin Ko ta kwana A Kasar Venezuela

    An Shiga Halin Ko ta kwana A Kasar Venezuela

    May 14, 2016 19:42

    Shugaban Kasar Venezurla, Nicolas Maduro ya kafa dokar ta baci a kasar bisa zargin kokarin kifar da gwamnatinsa.

  • An Yi Musayen Zafafan Kalamai Tsakanin Jakadan Venezuela da na Isra'ila A Kwamitin Tsaro

    An Yi Musayen Zafafan Kalamai Tsakanin Jakadan Venezuela da na Isra'ila A Kwamitin Tsaro

    May 07, 2016 18:09

    Rahotanni daga birnin New York, helkwatar Majalisar Dinkin Duniya sun bayyana cewar an yi musayen zafafan kalamai tsakanin jakadan kasar Venezuela da na haramtacciyar kasar Isra'ila a zaman da aka gudanar kan kasar Palastinu a kwamitin tsaron majalisar dinkin duniyan.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS